content="3wuzvociws0zc1ytgiyfl4yav6jy8f" /> HADEJIA A YAU!: 10/01/2012 - 11/01/2012

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Tuesday, October 30, 2012

TAKAICACCEN TARIHIN LIMAMIN HADEJIA M. YUSUF IMAM.

Hadejia A yau.
Hadejia A yau. HADEJIA A YAU!Hadejia A yau. A ci gaba da kawo muku Tarihin wadanda suka bada Gudunmawa a Hadejia, yau Zamu baku takaitaccen Tarihin Bubban Limamin Hadejia MALLAM YUSUF ABDURRAHMAN. Muna farawa da sunan Allah wanda da ikonsane komai ya kasance da kuma Abinda zaya kasance! Tsira da Aminci su tabbata ga Manzon Allah (s.a.w.) wanda ka aiko dashi bil’haqqi da Gaskiya.

An haifi Limamin Hadejia M. Yusuf Imam a unguwar Rumfa da ke cikin Garin Hadejia, a shekarar 10/1/1980, kuma ya fara karatun Addini a Gurin Mahaifinsa M.Abdurrahman Ya’u, bayan ya kai shekaru bakwai (7) shi da ‘yan uwansa an kaisu Makarantar Allo a unguwar Yayari, wato makarantar Mallam Muhammadu Dan birni. Bayan yakai shekaru Ashirin (20) ya koma Makarantar Malam Garba Dake ‘Yankoli, kuma anan ne ya sauke Alqur’ani mai tsarki.

A shekarar 1998 Malam Yusuf ya samu nasarar shiga Makarantar koyon karatun Addini ta Hadejia (S.A.I.S.) inda kuma anan ne ya sake sauke Alqur’ani a Ruwayar Hafsi. Tare da Na’ibinsa M. Habibu Aminu.

A shekarar 2002 Malam Yusuf ya samu nasarar shiga Makarantar Horar da Malamai dake Gumel (ATC.GUMEL) Inda ya samu saidar N.C.E. A bangaren Arabic. Kuma ya samu aikin koyarwa a ma’aikatar Ilmi dake Auyo, bayan shekaru ya dawo yaci gaba da koyarwa a Makarantar S.A.I.S. Dake garin Hadejia.

Malam Yusuf yayi karatun Ilmin Addini a gurin Malamai da dama kamar M. Usman danyaro, Malam Tela Majema, M. Akilu, M. Aminu Ibrahim Daurawa da sauran Malamai.

A ranar Asabat 5/1/2002 Malam Yusuf Imam ya fara bada Ilmi a soron Gidansu, Inda ya fara da Dalibai kamar haka:-

Mohd. Abubakar Malam namu, Ismaila A sabo, Baffale Muhd. Furdi (Baffaliya), Idris Baffa (Liyan), Yusuf abdulkadir wakili, da Adamu A Amar.

Ranar 12/feb./2006 an gayyaceshi da ya gabatar da Maudhu’i a masallacin Juma’a, Inda kuma yayi fadakarwa akan Alamomin tashin Alqiyamah. Wanda kuma wannan fadakarwa ta jawo hankalin mutane akan ranar tsayuwa,wato Alqiyamah.

A ranar Talata 29/Aug./2006 Malam Yusuf ya fara jan Sallah a masallacin juma’a. Sakamakon Rashin lafiyar Limamin wancan lokacin Malam Shehu Qassim.

Haka kuma ranar juma’a, 8/ september/2006 Malam Yusuf ya fara fassara Huduba a Masallacin Juma’a Kuma a wannan lokacine aka tabbatar dashi Na’ibi na biyu.

Ranar Litinin 2/june/2008 Allah yayiwa Limamin Hadejia rasuwa Malam shehu Qassim, kuma bayan mutuwarsa ne Ranar Litinin 23/june/2006 aka tabbatarwa Malam Yusuf Imam ya zama Bubban Limamin Hadejia. Da misalin karfe tara (9:m) na dare.

A Ranar Juma’a 27/June/2008 Mai martaba Sarkin Hadejia Alh. Adamu A. Maje ya nada Malam yusuf a Matsayin Bubban Limamin Hadejia. Da misalin karfe (10:am) na safe. Sannan a ranar ya fara sallar Juma’a Inda kuma yayi Huduba mai daidaita hankali da kuma tabbatar da Ikon Allah shine abinda za’abi a zauna lafiya.

A Gudunmawar da Mallam Yusuf Imam ya bayar a cikin Garin Hadejia ta bangaren Ilmi, Harda karatuka da littatafai da ya karantar A masallacin Juma’a. Kamar:- 1,UMDATUL-AHKAM 2, MUWADDA MALIK 3, LU’U-LU’U WAL MARJAN, IHYA-USSUNNAH Da sauran Littatafai. Da kuma Lecture da yayi a Gurare da dama a cikin garin Hadejia da kewaye.

A watan August na wannan shekara Malam Yusuf ya tafi kasar Sudan Domin Karo Ilmi. Muna Addu’a ga Malam Allah ya haskaka zuciyarsa ya kyautata jinsa da Ganinsa ya kara masa Ilmi da Basira. Ameen.

Allahumma badi’ussamawati wal’ardhi, zaljalali wal’Ikrami, wal-izzatullati la tarami, As’aluka ya Allahu, ya rahman bi jalalika, wa nuru wajhika, antalzim qalbi hifzu kitabuka, kama allamtani, warzuqni antilawahu alannahwullazi yardhika anni. Ameen. Hadejia A yau. HADEJIA A YAU!

Monday, October 29, 2012

HAWAN ZIYARA..


HADEJIA A YAU!
Kamar yadda aka sani Ć™asar Hadejia tana gabatar da Hawa guda uku a kowace shekara, wato Sallar Azumi, Sallar Layya da kuma Maulidi. Sannan kuma a kowace Sallah ana gabgaba da hawa guda biyu...  Hawan sallah da Hawan Bariki, Sannan  rana ta uuku yara suyi Hawan daushe da La'asar.

Kamar yadda Tarihi dai ya nuna Sarkin Hadejia Mallam Abdulkadir shine ya kirkiro Hawan Bariki, a wata fira da mukayi da Galadiman Jauje ya tabbatar mana cewa Sarki Abdulkadir mutum ne Mai son nishadi,  hakan yasa a zamanin sa aka kirkiri Hawan Bariki. Sarki yaka je washegarin sallah da hakimansa da Dagatai su kaiwa D.O. Ziyara.

Ranar Laraba 20/April/2005 Mai martaba sarkin Hadejia Alh. Adamu AbuAbuba Maje ya kirkiro Hawan Ziyara kokuma Hawan Mai Bubban Daki, wannan hawa an fara yinsa ne a sallar Mauludi, wadda kuma za'a rinka yinsa ko wace sallah da yamma. Wato za'a hau washe garin Hawan Bariki.

Ranar Juma'a 22/April/2005, Mai martaba ya hau da yamma. Inda yabi ta tudun mabudi Har zuwa Tudun Barde ya shiga yayi ziyara ga Mai bubban Daki, Bayan ya fito sai yabi ta makera ta Dubantu ta Ganuwar kofar yamma, sannan sai yabi ta bakin kasuwa ta Makwallah ta kofar Jarma sannan In yazo kofar Fada sai ya Tsaya Hakimai kuma su Fara zuwa daya bayan daya suna Jafi. Bayan sun Gama sai ya shiga Gida ya sauka. Hadejia A yau.
Easily Upload Your Images To Myspace
Free Music
HADEJIA A YAU!
Kamar yanda aka sani kasar Hadejia tana Hawan sallah da Hawan Bariki a kowace sallah. Sannan kuma yara suyi Hawan daushe da La'asar.

Kamar yanda Tarihi ya nuna Sarkin Hadejia Abdulkadir shine ya kirkiro Hawan Bariki, a wata fira da mukayi da Galadiman Jauje ya tabbatar min cewa Sarki Abdulkadir mutum ne Mai son Hawa. Kuma shine ya kara hawa ake yin Hawan Bariki, zaije da hakimansa da Dagatai su kaiwa ( Resident) da D.O. Ziyara.
Ranar Laraba 20/April/2005 Mai martaba sarkin Hadejia Alh. Adamu Maje ya kirkiro Hawan Mai Bubban Daki, A sallar Mauludi, wanda kuma za'a rinka yinsa ko wace sallah da yamma. Wato za'a hau washe garin Hawan Bariki.
Ranar Juma'a 22/April/2005, Mai martaba ya hau da yamma. Inda yabi ta tudun mabudi Har zuwa Tudun Barde ya shiga yayi ziyara ga Mai bubban Daki, Bayan ya fito sai yabi ta makera ta Dubantu ta Ganuwar kofar yamma, sannan sai yabi ta bakin kasuwa ta Makwallah ta kofar Jarma sannan In yazo kofar Fada sai ya Tsaya Hakimai kuma su Fara zuwa daya bayan daya suna Jafi. Bayan sun Gama sai ya shiga Gida ya sauka. Hadejia A yau.

Friday, October 26, 2012

BARKA DA SALLAH. (Layya)

Free Web Proxy HADEJIA A YAU! HAWA LAYYA
Yin layya sunnah ce mai karfi da ta kasance
wajibi ga dukkan musulmi. Maza da mata
kowacce shekara. Ta kan fadi a kan mutum in
ba shi da sarari. To ko maras sarari da ya
sauka a wannan shekara ko bai taba hawa
ba . Ya shiga cikin daya daga raguna 2 da
Annabi(s) ya yanka. Ya ce daya nasa ne daya
na masu karamin karfi cikin al'ummarsa har
zuwa tashin kiyama.
Ya tabbata daga ma'abuta ilmi cewa in kana
da riguna 2 ka sayar guda ka yi layya. Annabi
(s) ya ce duk wanda ya ke da dama kuma ya
ki yin layya to kada ya kuskura ya zo wuraren
sallar Idin mu. Annabi(s) ya ce za a ba mai
layya lada kan kowanne gashi guda na adadin
gashin da ke jikin dabbar da ya yanka.

Monday, October 22, 2012

KWANAKIN HAJJI DA GURARE GOMA MASU ALBARKA. DAGA (M. AMINU DAURAWA)

Easily Upload Your Images To Myspace
Free Music HADEJIA A YAU!

Na daya ranar takwas ga watan hajji, sunanta yaumuttarwiyya,
shine alhazai suke zuwa mina su wuni su kwana,
Na biyu ranar tara ga wata itace ranar arfa, itace alhazai suke wuni a
filin arfa zuwa faduwar rana, daganan su tafi Muzdalifa su kwana
Na uku ranar goma ga wata, itace alhazai suke gabatar da aiyuka
guda biyar a cikinta, jifa, yanka, aski, dawafi, saayi,
Na hudu ranar sha daya , da sha biyu, da sha uku, sune ranakun
kwanan mina da jifa, Abubuwa goma masu daraja a Macca
wadanda suke da alaka da aikin hajji, wadanda ake aiwatar da aikin
hajji, daura da su sune, na daya, Ka'aba ana kewaya ta sau bakwai,
na biyu, alhiji (wanda ake cewa hijri isma'ila) ana shiga ciki ayi
salla,daidai yake da yin sallah a cikin Ka'abah, na uku, makamu
ibrahim, wanda ake sallah Raka'a biyu a bayansa bayan gama
dawafi, na hudu, Alhajrul'aswad, (dutsen aljannah) ana sunbatarsa
(kiss) a shefeshi, ayi sujjada akansa, ko anunashi daga nesa ayi
kabbara, na biyar ruwan zamzam, ana sha a shafa a fuska, a zuba
ajiki, ayi addu'a, aroki Allah bukarar duniya da lahira hadisi ya
tabbata, akan haka, na shida Dutsen safa da marwa, wanda ake
zirga-zirga tsakanin su sau bakwai a fara daga sama a kare a marwa,
na takwas, mina wajen kwana da ranakun jifa, na tara arfa da
muzdalifa, a wuni a arfa a kwana a muzdalifa, na goma wajen jifa
guda uku, inda ake jefa tsakuwa guda saba'in, Allah ta'ala yace
wanda ya girmama alamomin addinin Allah, yana daga cikin tsoran
Allah na zuci, wanda duk yayi sallah a masallacin macca yana da
lada dubu dari, wanda ladan ya shafi dukkan fadin iyakokin harami,
tun daga ka'abah, Manzon Allah saw yace :Duk wanda yayi hajji,
baiyi kwarkwasaba (maganar batsa da mata) baiyi fasikanciba, zai
dawo kamar ranarda mahaifiyarsa ta haifeshi, kuma yace, Hajji
kubutacce(shine wanda akayishi akan sunnah da iklasi da ilmi) bashi
da sakamako sai aljannah, ku tayamu da addu'a mu sami wannan
garabasar, Allah ya karbi ibadarmu yasa mu dace da sunnah da
iklasi na gode

Saturday, October 20, 2012

HADEJIA TO DATE!

Hadejia A yau! Hadejia, town and traditional emirate,
eastern Jigawa state, northern Nigeria. It lies
on the northern bank of the Hadejia River (a
seasonal tributary of the Komadugu Yobe,
which flows into Lake Chad). The emirate’s
savanna area originally included Hadejia and
six other small Hausa kingdoms that paid
tribute to the kingdom of Bornu.



About 1805, Umaru, a Fulani leader who held the
title sarkin Fulanin Hadejia,
pledged allegiance to the Fulani jihad (holy
war) leader, Usman dan Fodio.


Umaru's brother and successor, Emir Sambo
(reign 1808–45), officially founded the Hadejia
emirate in 1808, moved his headquarters to
Hadejia town, established a market, and
began to consolidate Fulani rule over the
small neighbouring Hausa kingdoms.


Emir Buhari (reigned
1848–50, 1851–63) renounced Hadejia’s
allegiance to the Fulani sultanate centred at
Sokoto in 1851, raided the nearby emirates
of Kano, Katagum, Gumel, Bedde, and
Jama’are, and enlarged his own emirate.

Hadejia was brought back into the Fulani
empire after Buhari’s death, but wars with
neighbouring Gumel continued until 1872.

In 1906 the British installed an emir, Haruna, (Maikaramba)
and incorporated the emirate into Kano
province.
The emirate became part of newly
created Jigawa state in 1991.


The town is now a market centre handling
cotton, millet, sorghum, fish, and the rice
grown in the river valley. It serves as an
important collecting point for peanuts
(groundnuts), an export crop. Cattle, goats,
guinea fowl, sheep, and donkeys are kept by
the local Hausa and Fulani peoples.
Several
small lime industries exist in scattered parts
of the area. Hadejia town is located on the
secondary highway between Gumel and
Nguru, which links it to the main highway at
Kano and to the railway at Kano and Nguru.
Pop. (2006) local government area, 105,628.

Saturday, October 6, 2012

THE 19TH CENTURY JIHAD AND ESTABLISHMENT OF HADEJIA EMIRATE (PAGE 2)

Image Hosted by ImageTitan.com HADEJIA A YAU!
The new ideas generated as a result of their policies had brought together people of diverse (descent) linguistic and occupational groups under one
umbrella. Although ever since their migration into Hausa land, some fulani Jihadists in due course became confidants and advisers to some Hausa rulers, there was a strong and persistent tendency among the Jihadists of avoiding close association with HABE SARAKUNA, either because of
the fear or being contaminated with Illigally acquired wealth or because most of the Habe palaces remained a stronghold of various traditional cultssuch as BORI Cult.




This made the devoted Ulamas keep their distance from the rulers (sarakuna). It was the relationship between these two classes the Ulamas and the Habe rulers that
eventually led to the outbreak of the Jihad in Hausa land at the beginning of the 19th Century.
The condition of Hausa society at the eve of Jihad was anything but fair, especially the socio-economic system.




Virtually all the rulers were norminal Muslims and therefore hardly enforced the Sharia system. At the same time enforced excessive taxation. Yet in the midst of the suffering and hardship, the rulers continued to be corrupt, unjust and indifferent to the plight of the oppressed.




There seem to be some confusion as regards the exact time when the fulani Jihadists first came and established their wet-season camps in the plentiful grazing land of the Auyo/Hadejia riverrine savannah land, the confusion is due to the multiple causes of Nomadic Fulani movements in the
Nigerian Savannah in general and the Hadejia area in particular. H.M. Brice Smith, has placed the coming of the Fulani into the Hadejia area at themiddle or late 1700 A.D.




But according to A. Abdu Maigari, the Fulani came to Hadejia area from Machina in Borno during the 15th Century.
An early Fulani settler in Hadejia who became very influential in one Hardo Abdure dan Jamdoyji, wealthy Fulani who traced his Origin to Machina in Borno. Hardo Abdure established his dry season camp in Hadejia at Jarmari during the early 18th Century.
Jarmari is located few kilometres from Hadejia town. As the case will all Nomadic Fulani camps the one established by Hardo Abdure at Jarmari was not meant to be permanent abode.





Rather it was ment to serve the
purpose of their seasonal movements.
HADEJIA A YAU!

Thursday, October 4, 2012

THE 19TH CENTURY JIHAD AND THE ESTABLISHMENT OF THE HADEJIA EMIRATE. (page 2)


HADEJIA A YAU!
The new ideas generated as a result of their policies had brought together people of diverse (descent) linguistic and occupational groups under one umbrella. Although ever since their migration into Hausa land, some fulani Jihadists in due course became confidants and advisers to some Hausa rulers, there was a strong and persistent tendency among the Jihadists of avoiding close association with HABE SARAKUNA, either because of the fear or being contaminated with Illigally acquired wealth or because most of the Habe palaces remained a stronghold of various traditional cults such as BORI Cult. This made the devoted Ulamas keep their distance from the rulers (sarakuna). It was the relationship between these two classes the Ulamas and the Habe rulers that eventually led to the outbreak of the Jihad in Hausa land at the beginning of the 19th Century.


The condition of Hausa society at the eve of Jihad was anything but fair, especially the socio-economic system. Virtually all the rulers were norminal Muslims and therefore hardly enforced the Sharia system. At the same time enforced excessive taxation. Yet in the midst of the suffering and hardship, the rulers continued to be corrupt, unjust and indifferent to the plight of the oppressed.

There seem to be some confusion as regards the exact time when the fulani Jihadists first came and established their wet-season camps in the plentiful grazing land of the Auyo/Hadejia riverrine savannah land, the confusion is due to the multiple causes of Nomadic Fulani movements in the Nigerian Savannah in general and the Hadejia area in particular. H.M. Brice Smith, has placed the coming of the Fulani into the Hadejia area at the middle or late 1700 A.D. But according to A. Abdu Maigari, the Fulani came to Hadejia area from Machina in Borno during the 15th Century.

An early Fulani settler in Hadejia who became very influential in one Hardo Abdure dan Jamdoyji, wealthy Fulani who traced his Origin to Machina in Borno. Hardo Abdure established his dry season camp in Hadejia at Jarmari during the early 18th Century.

Jarmari is located few kilometres from Hadejia town. As the case will all Nomadic Fulani camps the one established by Hardo Abdure at Jarmari was not meant to be permanent abode. Rather it was ment to serve the purpose of their seasonal movements.

Monday, October 1, 2012

MOVEMENT FOR CREATION OF HADEJIA STATE SINCE 1975.

HADEJIA A YAU! The struggle for the creation of
Hadejia State traces its history back
to 1975 when the community
forwarded its request to the then
military head of state, the late
General Murtala Ramat Muhammad.
Since then, the community has
never failed in exploiting every
opportunity offered by the government for
the creation of more states.
According to findings, the request for the
creation of Hadejia State received a boost
between 1982 and 1983 when the then
National Assembly endorsed the request for
the referendum, but due to a change of
government, the long-awaited dream could
not be actualised.
Also in 1991, a similar request was put
before the then Military Head of State,
General Ibrahim Badamasi Babangida. In
1994 another request was submitted to the
then National Constitutional Conference
under late General Sani Abacha.
Pyramid Trust learnt that when the National
Constitutional Conference submitted its
report to the Provisional Ruling Council (PRC)
, the proposed Hadejia State was among the
seven states recommended for early
creation by the PRC.
The community, our correspondent learnt,
made a fresh request for the creation of
Hadejia state in 1996 through the Local
Government and Boundary Adjustment
Committee, a committee set up by the
federal government to re-examine the
recommendations of the National
Constitutional Conference on creation of
states and local governments as well as
border adjustments.
However, following the PRC’s
recommendation that suggested the
creation of one state in each of the six geo-
political zones, Hadejia community lost their
bid to the present Zamfara State being the
only state created from the North-West zone
then.
In October, 2009, the request for the
creation of Hadejia State was also
forwarded to the National Assembly for
endorsement and onward conveyance to
the executive arm of government for the
final approval. Furthermore, in 2009, a
memorandum requesting the creation of
Hadejia State was also presented to the
NASS. The community also requested the
creation of 11 additional local governments
that included Bualngu, Biram, Diginsa,
Dakaiyawa and Fadama local governments.
Others are Sarawa, Jarkasa, Kadira, Ruba,
Jabo and Ayama local government areas.
This makes the number of local
governments for the proposed Hadejia State
to 19, as initially, the Hadejia Emirate
comprises of only eight local government
that include Auyo, Birniwa, Guri, Hadejia,
Kafin-Hausa, Kaugama, Kirikasamma and
Mallam-Madori.
Findings indicated that the proposed
Hadejia State has a land mass of not less
than 7000sq km with a population of
1,245,571 according to the statistics of the
2006 National Population Census. The
population might have increased by now
given the average national growth rate of
2.83% per annum.
Under the provincial system of
administration, Pyramid Trust gathered,
Hadejia Emirate was the second largest
emirate in the then Kano province in terms
of size, economy, population and other
socio-economic indices. The area was also
blessed with enough human and natural
resources that include water and fertile soil
suitable for all kinds of agricultural activities.
However, just last Wednesday, the July 28,
2010, Hadejia community under the auspice
of Movement for the Creation of Hadejia
State again put another request before the
National Assembly for the creation of
Hadejia State.
The delegation was led to the NASS from
Jigawa State by the Speaker, Jigawa State
House of Assembly, Alhaji Adamu Ahmad
Sarawa.
In a separate presentation, the Speaker
informed the leaders of the NASS that, “From
the information available to us, each of the
requests previously put before the
concerned authorities made progress
towards realisation of our proposed state,
but only to be scuttled apparently due to the
undemocratic nature of the situation.”
Alhaji Adamu further recalled that the
proposed Hadejia State and its people were
the most unfairly treated in the history of
state creation exercise of the military
nationwide. He added that although
pessimistic Nigerians have the belief that
due to the cumbersome provision of the
constitution, new states could not be
created under a democratic setting, the
people of Hadejia do not share this
pessimism.
“We believe the National Assembly can break
that jinx and create more states during the
lifetime of the present administration. And
we hope that Hadejia State would be one of
the new states to b