content="3wuzvociws0zc1ytgiyfl4yav6jy8f" /> HADEJIA A YAU!

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Monday, October 1, 2012

MOVEMENT FOR CREATION OF HADEJIA STATE SINCE 1975.

HADEJIA A YAU! The struggle for the creation of
Hadejia State traces its history back
to 1975 when the community
forwarded its request to the then
military head of state, the late
General Murtala Ramat Muhammad.
Since then, the community has
never failed in exploiting every
opportunity offered by the government for
the creation of more states.
According to findings, the request for the
creation of Hadejia State received a boost
between 1982 and 1983 when the then
National Assembly endorsed the request for
the referendum, but due to a change of
government, the long-awaited dream could
not be actualised.
Also in 1991, a similar request was put
before the then Military Head of State,
General Ibrahim Badamasi Babangida. In
1994 another request was submitted to the
then National Constitutional Conference
under late General Sani Abacha.
Pyramid Trust learnt that when the National
Constitutional Conference submitted its
report to the Provisional Ruling Council (PRC)
, the proposed Hadejia State was among the
seven states recommended for early
creation by the PRC.
The community, our correspondent learnt,
made a fresh request for the creation of
Hadejia state in 1996 through the Local
Government and Boundary Adjustment
Committee, a committee set up by the
federal government to re-examine the
recommendations of the National
Constitutional Conference on creation of
states and local governments as well as
border adjustments.
However, following the PRC’s
recommendation that suggested the
creation of one state in each of the six geo-
political zones, Hadejia community lost their
bid to the present Zamfara State being the
only state created from the North-West zone
then.
In October, 2009, the request for the
creation of Hadejia State was also
forwarded to the National Assembly for
endorsement and onward conveyance to
the executive arm of government for the
final approval. Furthermore, in 2009, a
memorandum requesting the creation of
Hadejia State was also presented to the
NASS. The community also requested the
creation of 11 additional local governments
that included Bualngu, Biram, Diginsa,
Dakaiyawa and Fadama local governments.
Others are Sarawa, Jarkasa, Kadira, Ruba,
Jabo and Ayama local government areas.
This makes the number of local
governments for the proposed Hadejia State
to 19, as initially, the Hadejia Emirate
comprises of only eight local government
that include Auyo, Birniwa, Guri, Hadejia,
Kafin-Hausa, Kaugama, Kirikasamma and
Mallam-Madori.
Findings indicated that the proposed
Hadejia State has a land mass of not less
than 7000sq km with a population of
1,245,571 according to the statistics of the
2006 National Population Census. The
population might have increased by now
given the average national growth rate of
2.83% per annum.
Under the provincial system of
administration, Pyramid Trust gathered,
Hadejia Emirate was the second largest
emirate in the then Kano province in terms
of size, economy, population and other
socio-economic indices. The area was also
blessed with enough human and natural
resources that include water and fertile soil
suitable for all kinds of agricultural activities.
However, just last Wednesday, the July 28,
2010, Hadejia community under the auspice
of Movement for the Creation of Hadejia
State again put another request before the
National Assembly for the creation of
Hadejia State.
The delegation was led to the NASS from
Jigawa State by the Speaker, Jigawa State
House of Assembly, Alhaji Adamu Ahmad
Sarawa.
In a separate presentation, the Speaker
informed the leaders of the NASS that, “From
the information available to us, each of the
requests previously put before the
concerned authorities made progress
towards realisation of our proposed state,
but only to be scuttled apparently due to the
undemocratic nature of the situation.”
Alhaji Adamu further recalled that the
proposed Hadejia State and its people were
the most unfairly treated in the history of
state creation exercise of the military
nationwide. He added that although
pessimistic Nigerians have the belief that
due to the cumbersome provision of the
constitution, new states could not be
created under a democratic setting, the
people of Hadejia do not share this
pessimism.
“We believe the National Assembly can break
that jinx and create more states during the
lifetime of the present administration. And
we hope that Hadejia State would be one of
the new states to b

Saturday, September 29, 2012

GAMON KAFUR

HADEJIA A YAU!
Bayanda Sarkin Hadejia Buhari da jarumansa suka kare Yakin Takoko inda kuma anan ne Allah yayiwa sarkin Hadejia Ahmadu Rasuwa Inda wani Jarumin Buhari mai suna Barde Risku ya kasheshi. Dukda Umarnin da Buhari ya bayar cewa kar a kasheshi, Buhari da jarumansa sai suka shigo Hadejia wato ya zama shine Sarkin Hadejia. Sarkin Hadejia Buhari ya Rubuta wasika Zuwa ga Sarkin Musulmi, ya masa Ta'aziyyar Sarkin Hadejia Ahmadu, kuma ya nuna cewa yanzu shine Sarkin Hadejia yana neman sarkin Musulmi ya amince dashi. Kuma hakan bata samu ba.


Sarkin Musulmi Alu Bubba
sai ya gayyaci duk sarakunan dake
Karkashin Daular sokoto da su hadu su
yaki Buhari. Ko a kamashi da rai ko a
kashe shi. Wannan kuwa ta faru ne a
shekarar (1853). An hada wannan
rundunar yakin ne karkashin Jagorancin
Galadiman Kano Abdullahi maje Karofi
kafin ya zama Sarkin Kano. An gayyaci
mayaka a Garuruwa daban daban kamar
Kano,zamfara,Bauchi,Katagum,Misau,zaria
da sauran garuruwan Daular Sokoto.


Masana tarihi sunce an tara mutum A kalla
Dubu Ashirin (20,000) Abdullahi Maje
Karofi ya Umarci Sarkin Miga da ya zame
musu Jagoran Tafiya, ganin cewa ya fisu
sanin Kasar Hadejia saboda Iyakarsu daya.
Koda suka shirya sai aka Umarcesu da su
shiga Hadejia ta Kudu Maso Yamma, wato
kar su shiga kai tsaye ta yamma. Akan
Hanyarsu ta zuwa Hadejia ne Sai suka
Yada Zango a Kafur, kusa da Hadejia.
Domin su kwana da safe su shiga Hadejia
su Yaki Sarki Buhari. Sai dai da zuwansu
Kafur Buhari ya samu Labari, Ance wani
makiyayi ne yana kiwo ya Gansu, kuma
Har ya bar gurin baiga Iyakarsu ba. Sai ya
rugo ya sanarda Sarki Buhari Abinda ya
gani. Sai Buhari ya Umarci Mayakansa
cewa "Tunda ance Basu da iyaka kuma ga
Magariba ta shigo, mu shirya muje mu
shiga cikinsu ba tare da sun ganemu ba"
hakan sukayi yace Duk Lokacinda sukaji
Dan fatima ya Buga Ganga to su fara
Bugun mayaka.

Haka akayi Mayakan
Buhari suka shimmace su suka shiga
cikinsu ba tare da sun gane ba,Saboda
Garuruwa da dama ne suka Hadu. Ance
wasu mayakan nasu Dauresu akayi wai
dan kar su shiga Hadejia kafin Gari ya
waye. Ashe Ajali ne ya dauresu.
Koda Sarkin Hadejia Buhari yayi shirinsa
yayi Addu'ah sai ya Daga Kai sama.
Sai Dan-fatima ya zuba Kirari:-

(Fasa maza dan
Sambo, Garba Bakin Tandu da Man Madaci,
wanda ake jira yazo, fasa Maza gagara
gasa, sai ya buga Gangar yaki).

Anan
Mayakan Hadejia suka fara bugun
mayakan Daular Sokoto suna kashewa.
Wadansu duk suka razana suka fita a guje
kowa yana kokarin ya ceci Ransa.
Wadanda aka dauresu dan kar su shiga
Hadejia da wuri, duk anan aka kashesu.
Sauran kuwa suka zubar Makamansu suka
Gudu. Dawakai suka Razana, su kuwa
mayakan Hadejia Suna bi suna kashewa
suna kama Bayi.