content="3wuzvociws0zc1ytgiyfl4yav6jy8f" /> HADEJIA A YAU!

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Tuesday, December 18, 2012

THE ESTABLISHMENT OF FULANI JIHAD DYNASTY IN HADEJIA (Page one)

HADEJIA A YAU!
In 1808, Sarkin Fulani Umaru, his son and successor Muhammadu Kankiya died. Muhammadu Sambo was appointed as the new Sarkin Fulani of Hadejia. The Fulani leader's In Rinde decide to send a delegation to Sokoto to inform the Shehu of the developments in Hadejia region. Shehu Usman Danfodiyo accept the appointment of Muhammad Sambo as the New Leader of The fulani in Hadejia, condole the people over the death of Umaru and Muhammadu Kankiya, and formally installed Sambo as their new Sarkin Fulani Hadejia. After his formal installation, Muhammadu Sambo decided in 1810 to shift his base from Rinde to Hadejia but before he carried out his plan Habe Ruler of Hadejia Abubakar got the security report of Sambo's intention. Hadejia A yau.

Conscious of the Fulani's military success in the area, Abubakar decided to withdraw from the town without resistence.
Therefore, on the date Sambo decided to occupy Hadejia, on reaching the town, he found the town deserted and so occupied it without any resistance. From that time onwards, Hadejia became the base of the Fulani and eventually the capital of the emirate. An important development that followed the shifting of the Fulani base was the Installation of Sambo as the first Fulani Jihadist Emir of Hadejia in 1810. Thus, Sambo established the first Jihadist dynasty in Hadejia from which sprang all subsquent emirs of Hadejia to date.http://bit.ly/K2WOg4

He also unified all the territories formerly under the Habe administration, under a single central administration to the Emirate of Hadejia. Hadejia A yau!

At the time Sambo moved the Jihadists base from Rinde to Hadejia and formally established the emirate, the structure of the emirate's administration was by far modest andd until mid-century, the capital appeared to have been lesss developed.

At the time of the establishment of the emirate, Muhammadu Sambo relied on a much less formally structured organization and therefore surrounded himself with a relatively small entourage of co-favourite most of whom lacked either titles or fiefs. Therefore, Sambo had to face the difficult task of establishing the apparatus of Centralized administration in his domain. As a firs step towards the establishment of an emirate government, he appointed Yusuf his younger brother as Sarkin Auyo, and his eldest son Muhammadu Garko as Chiroman Hadejia and Makama Lele as the Galadima.
Each of the new title holders was given a specific function to perform in the administration. For example Chiroma, was the crown prince while Galadima was the prime Minister. Sambo's other appointments were those of Madaki (war commander), Ma'aji (Treasurer), Sarkin yari (chief prison supretendant), and Sarkin Wanzamai (chief Barbear). All these state officials were chieftaincy status and performed a specific assignment in the administration. Hadejia A yau!

By Musa Usman Mustapha.

Sunday, December 16, 2012

SABON GWAMNAN KADUNA DA TARIHIN RAYUWAR SA.

Easily Upload Your Images To Myspace
Free Music A yau Lahdi Za'a rantsar da Alh. Mukhtar Ramadan yero a matsayin Gwamnan Jihar Kaduna! An haifi Muktar Ramalan Yero a ranar 1 ga Mayun shekarar 1968 a birnin Zazzau. Ya halarci makarantar Firamare ta karamar hukumar wadda ke Unguwar Kaura daga shekarun 1974 zuwa 1980. Ya shiga ta Sakandire dake Ikara daga shekarun 1980 zuwa 1985, sannan ya wuce Cibiyar Koyon Mulki wadda ke karkashin Jami’ar Ahmadu Bello ta Zaria, inda ya samu takardar shaidar digiri na farko da na biyu, wato Masters, a fannin Akanta daga 1986 zuwa 1991. Ya wuce Kwalejin Koyon Aikin Akanta ta Jos. Muktar ya yi aikin NYSC a jihar Ogun, a hukumar saye-sayen Kayayyaki masu muhimmanci a shekarar 1991. Da ya karasa, sai ya fara aiki sashen Kudi na Jami’ar Ahmadu Bello, a matsayin mai kula da hada-hadar sashen da bankuna. Bayan shekaru biyu, sai ya koma bankin Universal a matsayin mai kula da asusun masu hudda da bankin daga shekarun 1993 zuwa 1997. A wannan bankin saida ya kai matsayin Babban Akantan bankin. A shekarar 1997 ne ya mayar da aikinsa zuwa Kamfanin Nalado Nigeria Limited, kamfanin Namadi Sambo a matsayin Babban Akanta, daga baya ya zama Shugaban Ma’aikata, Shugaban Sashen Kudade da Shugabancin Ma’aikata. Cikin hukuncin Ubangiji, da Namadi Sambo ya zama gwamnan jihar Kaduna a 2007, sai ya nada shi kwamishinan ma’aikatar kudi, mukamin da ya rika shekaru uku. Shi memba ne na kungiyoyi da dama, daga cikinsu akwai Kungiyar Akantoci ta Kasa da Cibiyar Shugabannin Kamfanoni da ta Akantocin Kididdiga da Riritawa Kudade da ta Masu ilmin fasaha da Injiniyoyi da sauransu. Yana da aure da ‘ya‘ya, kuma mutum ne mai sha’awar karance-karance da hawan dawaki da sauraren kade-kade da kuma yin mu’amala da mutane, shi ya sanya yake da tausayi. Wani abin lura shi ne, Muktar Yero ya baiwa marada kunya, inda ya gudanar da ayyukan Ma’aikatar Kudin jihar Kaduna cikin rikon amanar da aka san shi da shi, a duk wuraren da ya yi ayyuka a baya. Saboda haka ne, aka ba shi mukamin mataimakin gwamna a lokacin da Shugaba Namadi Sambo ya zama Mataimakin Shugaban Kasa a 2010. Bayan Mutuwar Gwamna patrick Yakowa Ranar Asabat 15/12/2012. sakamakon Hatsarin Jirgin sama a yau. Alh. Muktar Yero ya zama Gwamnan Jihar Kaduna. An rantsar dashi ranar Lahdi 16/12/2012. ALLAH YA TAYAKA RIKO.