content="3wuzvociws0zc1ytgiyfl4yav6jy8f" /> HADEJIA A YAU!

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Friday, December 21, 2012

MAI MARTABA SARKIN HADEJIA (alh. Adamu Abubakar Maje) YA CIKA SHEKARU GOMA A GADON SARAUTA

HADEJIA A YAU! Muna farawa da sunan Allah wanda da Ikonsa ne Komai ya Kasance da kuma Abinda zai kasance! Tsira da Aminci su kara tabbata ga Manzo (s.a.w.) wanda Allah ya aikoshi da zance Mafi dadi wato Alqur'ani.

A ranar Asabat 22/december/2012, Mai Martaba Sarkin Hadejia Alh. Adamu Abubakar Maje (c.o.n.) zaiyi bikin cika shekar Goma yana Mulkin kasar Hadejia, A karkashin Daular Usmaniyya.

A ci gaba da kawo Muku Tarihin wadanda suka baiwa Kasar Hadejia Gudunmawa wajen ci Gabanta, yau zamu kawo muku Takaitaccen Tarihin Sarkin Hadejia Alh. Adamu Abubakar Maje. Hadejia A yau!

An haifi Mai Martaba Sarkin Hadejia a shekarar 15/october/1960, a cikin garin Hadejia. Ya fara Makarantar primary a Abdulkadir pri.school Hadejia a shekarar 1967-1972, sannan Ya shiga Makarantar Secondary a Garin Ikot Ekpene Cross-river a shekarar 1973-1976, sannan ya koma Govt.sec.school Danbatta a shekarar 1976-1979.
Mai Martaba Sarki ya samu Nasarar shiga Makarantar Gaba da Secondary ta school of Rural and social science dake Rano ta jihar kano a shekarar 1981-1982, da kuma 1983-1985.

By Ismaila A sabo

Mai Martaba Sarki ya fara Aikin Gwamnati a tsohuwar Jihar Kano a ministry of social wellfare a shekarar 1982-1988, sannan ya koma Kano state pilgrim wellfare board a shekarar 1988-1991.

Bayan da aka kirkiro Jihar Jigawa Mai Martaba Sarkin Hadejia ya koma Jigawa state pilgrim board a shekarar 1991-1998. Sannan ya koma Ma'aikatar Kananan Hukumomi ta jiha a shekarar 1998-1999 Inda ya rike mukamin senior personnel officer.

A wannan shekarar ne Mai Martaba Sarkin Hadejia Alh. Abubakar Maje Haruna ya nadashi sarautar IYAN HADEJIA dan majalissar Sarki. Hadejia A yau!
A shekarar 2000-2002, ya rike Mukamin Sakataren Alhazai a Jigawa state pilgrim board.

A ranar Laraba 11/september/2002 Allah yayiwa sarkin Hadejia rasuwa Alh. Abubakar Maje Haruna, sakamakon zaben 'yan majalissar Sarki suka zabi Alh. Adamu Abubakar a Matsayin Sarkin Hadejia Na Goma sha shida (16).

Kuma an Nadashi ranar Asabat 14/september/2002. A karkashin jagorancin Galadiman Hadejia Alh. Habibu Adamu.

A ranar Asabat 23/march/2003, An baiwa Mai martaba Sarki Sanda, a karkashin Jagorancin Gwamnan Jihar Jigawa na wancan Lokacin Alh. Ibrahim Saminu Turaki. Hadejia A yau!

Muna Taya Mai martaba Sarki Murnar cika shekara Goma yana Mulkin Masarautar Hadejia.



Tuesday, December 18, 2012

THE ESTABLISHMENT OF FULANI JIHAD DYNASTY IN HADEJIA (Page one)

HADEJIA A YAU!
In 1808, Sarkin Fulani Umaru, his son and successor Muhammadu Kankiya died. Muhammadu Sambo was appointed as the new Sarkin Fulani of Hadejia. The Fulani leader's In Rinde decide to send a delegation to Sokoto to inform the Shehu of the developments in Hadejia region. Shehu Usman Danfodiyo accept the appointment of Muhammad Sambo as the New Leader of The fulani in Hadejia, condole the people over the death of Umaru and Muhammadu Kankiya, and formally installed Sambo as their new Sarkin Fulani Hadejia. After his formal installation, Muhammadu Sambo decided in 1810 to shift his base from Rinde to Hadejia but before he carried out his plan Habe Ruler of Hadejia Abubakar got the security report of Sambo's intention. Hadejia A yau.

Conscious of the Fulani's military success in the area, Abubakar decided to withdraw from the town without resistence.
Therefore, on the date Sambo decided to occupy Hadejia, on reaching the town, he found the town deserted and so occupied it without any resistance. From that time onwards, Hadejia became the base of the Fulani and eventually the capital of the emirate. An important development that followed the shifting of the Fulani base was the Installation of Sambo as the first Fulani Jihadist Emir of Hadejia in 1810. Thus, Sambo established the first Jihadist dynasty in Hadejia from which sprang all subsquent emirs of Hadejia to date.http://bit.ly/K2WOg4

He also unified all the territories formerly under the Habe administration, under a single central administration to the Emirate of Hadejia. Hadejia A yau!

At the time Sambo moved the Jihadists base from Rinde to Hadejia and formally established the emirate, the structure of the emirate's administration was by far modest andd until mid-century, the capital appeared to have been lesss developed.

At the time of the establishment of the emirate, Muhammadu Sambo relied on a much less formally structured organization and therefore surrounded himself with a relatively small entourage of co-favourite most of whom lacked either titles or fiefs. Therefore, Sambo had to face the difficult task of establishing the apparatus of Centralized administration in his domain. As a firs step towards the establishment of an emirate government, he appointed Yusuf his younger brother as Sarkin Auyo, and his eldest son Muhammadu Garko as Chiroman Hadejia and Makama Lele as the Galadima.
Each of the new title holders was given a specific function to perform in the administration. For example Chiroma, was the crown prince while Galadima was the prime Minister. Sambo's other appointments were those of Madaki (war commander), Ma'aji (Treasurer), Sarkin yari (chief prison supretendant), and Sarkin Wanzamai (chief Barbear). All these state officials were chieftaincy status and performed a specific assignment in the administration. Hadejia A yau!

By Musa Usman Mustapha.