content="3wuzvociws0zc1ytgiyfl4yav6jy8f" /> HADEJIA A YAU!: Feb 14, 2012

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Tuesday, February 14, 2012

Sannu sannu!

Da sannu zan baku Tarihin Malam Amadu Dan-Matawalle da na Malam Mu-azu Hadejia. Shekarun da aka haifesu da kuma zamanin da sukayi da kadan daga cikin wakokin da sukayi.