"" /> HADEJIA A YAU!: Feb 17, 2012

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Friday, February 17, 2012

Wakar Yakin Hadejia da Turawa 1906. Daga marigayi Alh. Ibrahim katala.

Zan kawo mukuwakar da Marigayi Ibrahim katala yayiwa Shashidai wadanda suka mutu a yakin Hadejia da Turawa. Wato 1906. Wannan waka ta tabo sunayen jaruman Hadejia wadanda suka rasa ransu. Kamarsu Madacima, furya, sarkin yaki cilin Dan malle, sarkin baka Abdulwahabu, Ma'ji salihu, Kaura Amadu, da sauransu.