content="3wuzvociws0zc1ytgiyfl4yav6jy8f" /> HADEJIA A YAU!: Mar 17, 2012

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Saturday, March 17, 2012

HADEJIA A YAU!: A ranar 14 ga watan september 2012; Mai martaba sa...

HADEJIA A YAU!: A ranar 14 ga watan september 2012; Mai martaba sa...: A ranar 14 ga watan september 2012; Mai martaba sarkin Hadejia Alh. Adamu Abubakar zai cika shekara goma yana jagorancin kasar Hadejia! A k...
A ranar 14 ga watan september 2012; Mai martaba sarkin Hadejia Alh. Adamu Abubakar zai cika shekara goma yana jagorancin kasar Hadejia! A karkashin mulkin Daular Usmaniyya. Zamu rinka kawo muku irin ci gaban da masarautar Hadejia ta samu a lokacin Mai martaba sarkin Hadejia Alh. Adamu Abubakar.