content="3wuzvociws0zc1ytgiyfl4yav6jy8f" /> HADEJIA A YAU!: 09/01/2012 - 10/01/2012

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Saturday, September 29, 2012

GAMON KAFUR

HADEJIA A YAU!
Bayanda Sarkin Hadejia Buhari da jarumansa suka kare Yakin Takoko inda kuma anan ne Allah yayiwa sarkin Hadejia Ahmadu Rasuwa Inda wani Jarumin Buhari mai suna Barde Risku ya kasheshi. Dukda Umarnin da Buhari ya bayar cewa kar a kasheshi, Buhari da jarumansa sai suka shigo Hadejia wato ya zama shine Sarkin Hadejia. Sarkin Hadejia Buhari ya Rubuta wasika Zuwa ga Sarkin Musulmi, ya masa Ta'aziyyar Sarkin Hadejia Ahmadu, kuma ya nuna cewa yanzu shine Sarkin Hadejia yana neman sarkin Musulmi ya amince dashi. Kuma hakan bata samu ba.


Sarkin Musulmi Alu Bubba
sai ya gayyaci duk sarakunan dake
Karkashin Daular sokoto da su hadu su
yaki Buhari. Ko a kamashi da rai ko a
kashe shi. Wannan kuwa ta faru ne a
shekarar (1853). An hada wannan
rundunar yakin ne karkashin Jagorancin
Galadiman Kano Abdullahi maje Karofi
kafin ya zama Sarkin Kano. An gayyaci
mayaka a Garuruwa daban daban kamar
Kano,zamfara,Bauchi,Katagum,Misau,zaria
da sauran garuruwan Daular Sokoto.


Masana tarihi sunce an tara mutum A kalla
Dubu Ashirin (20,000) Abdullahi Maje
Karofi ya Umarci Sarkin Miga da ya zame
musu Jagoran Tafiya, ganin cewa ya fisu
sanin Kasar Hadejia saboda Iyakarsu daya.
Koda suka shirya sai aka Umarcesu da su
shiga Hadejia ta Kudu Maso Yamma, wato
kar su shiga kai tsaye ta yamma. Akan
Hanyarsu ta zuwa Hadejia ne Sai suka
Yada Zango a Kafur, kusa da Hadejia.
Domin su kwana da safe su shiga Hadejia
su Yaki Sarki Buhari. Sai dai da zuwansu
Kafur Buhari ya samu Labari, Ance wani
makiyayi ne yana kiwo ya Gansu, kuma
Har ya bar gurin baiga Iyakarsu ba. Sai ya
rugo ya sanarda Sarki Buhari Abinda ya
gani. Sai Buhari ya Umarci Mayakansa
cewa "Tunda ance Basu da iyaka kuma ga
Magariba ta shigo, mu shirya muje mu
shiga cikinsu ba tare da sun ganemu ba"
hakan sukayi yace Duk Lokacinda sukaji
Dan fatima ya Buga Ganga to su fara
Bugun mayaka.

Haka akayi Mayakan
Buhari suka shimmace su suka shiga
cikinsu ba tare da sun gane ba,Saboda
Garuruwa da dama ne suka Hadu. Ance
wasu mayakan nasu Dauresu akayi wai
dan kar su shiga Hadejia kafin Gari ya
waye. Ashe Ajali ne ya dauresu.
Koda Sarkin Hadejia Buhari yayi shirinsa
yayi Addu'ah sai ya Daga Kai sama.
Sai Dan-fatima ya zuba Kirari:-

(Fasa maza dan
Sambo, Garba Bakin Tandu da Man Madaci,
wanda ake jira yazo, fasa Maza gagara
gasa, sai ya buga Gangar yaki).

Anan
Mayakan Hadejia suka fara bugun
mayakan Daular Sokoto suna kashewa.
Wadansu duk suka razana suka fita a guje
kowa yana kokarin ya ceci Ransa.
Wadanda aka dauresu dan kar su shiga
Hadejia da wuri, duk anan aka kashesu.
Sauran kuwa suka zubar Makamansu suka
Gudu. Dawakai suka Razana, su kuwa
mayakan Hadejia Suna bi suna kashewa
suna kama Bayi.

A SHORT HISTORY OF HADEJIA BY MUSA USMAN MUSTAPHA.

HADEJIA A YAU!According to S.J. Hogben,
Hadejia town was founded in The 15th
Century. The assertion draws some authority
from the manuscript of the Kano chronicles,
where it was stated that, during the reign of
Yakubu Abdullahi Barjo who ruled Kano
from 1452AD to 1463AD. The King of
Machina Algalfati went to Kano with his
three Brothers. Sarkin Kano Yakubu gave
Sarkin Machina Algalfati the right to rule
Gaya and so he became the ruler of the
town. While one of Algalfati's brother went
to Rano where Sarkin Rano appointed him
the ruler of Dal. The second Brother
proceeded to Zazzau, where Sarkin Zazzau
appointed him the ruler of Gayan, And the
third Brother went to Garun Gabas, where
Sarkin Gabas appointed him the Ruler of
HADEJIA.

And established the dynasty which
ruled the town until the outbreak of the
19th century Jihad.
On the basis of this assertion, the town was
said to have been established sometime in
the 15th century, but the tradition which the
assertion was based on, contained certain
short comings which made its authenticity
doubtful. In the first place throughout the
period of our field work, not a single person
mentioned this tradition. And secondly
neither the tradition of Hadejia nor that of
the places (Kano, Gaya, Rano, Dal, Zazzau and
Gayan) mentioned the tradition, connect
their origins with each other.


And finally the fact that one of Algalfati's
brothers was appointed the ruler of the
town in the 15th century did not in any way
indicate that the town was established at
the time. In fact, if any thing, the tradition
only showed that the town was established
earlier than this development because a
ruler can only be appointed to an existing
town not the other way round.


(MUSA
USMAN MUSTAPHA)HADEJIA A YAU!

Friday, September 28, 2012

MUTUWAR SARKIN HADEJIA BUHARI

HADEJIA A YAU!
Bayan Sarkin Hadejia Buhari ya Gama
yake yake kamar yakin Takoko, gamon
kafur da sauransu! Sai ya yanke
shawarar ya fadada Kasar Hadejia daga
Gabas. Kuma a lokacin babu wani Dansa
da ya taso wanda zai bashi wata
sarauta bubba. Dan haka ya Nada
kaninsa Sarkiyo a matsayin Chiroman
Hadejia a shekarar 1863. Da nufin ya
zama Magajinsa, saboda Dansa Umaru
shekarunsa Goma sha Takwas (18).
Buhari yayi Tunanin ya Masa sarauta mai
Girma a Kasar Hadejia, dan haka yayi
kokarin ya masa sarautar Sarkin Auyo,
bayanda ya Kashe Nalara sarkin Auyo
ba'a nada kowa ba! Dan haka yaso ya
nada Umaru a matsayin Sarkin Auyo.
Wato ya kasance ya gajeshi bayan ya
Mutu.
Da wannan kudiri da yake ransa, Buhari
yayi kokarin ya cinye Gogaram (Bedde)
da Yaki don ya Nada kaninsa Chiroma
Sarkiyo a matsayin Sarkin garin. Kuma
dukda yayi haka zuciyarsa daya, wasu
daga cikin 'yan-uwansa sai suka yi
kokarin su baza masa abinda ya tsara!
Dan haka wani daga ciki 'yan-uwan
Buhari sai ya fara yada jita-jita a
tsakanin fadawan Buhari cewa yana so
ne ya kaisu a kashe su don ya cimma
wata manufarsa, su kuma fadawa sai
suka ga Dangantakarsa da Buhari bazai
fadi karya ba sai suka yarda da
maganarsa.
Dan haka fadawa sai suka fara shawara
a junansu ba tare da Sarki Buhari ko
wani ya sani ba, don su yiwa Buhari
tawaye a gun yakin, kuma duk suka
amince da hakan. Bayan kwanaki sai
Buhari ya sanar da fadawa cewa zasuje
suci Gogaram da yaki, amma bai san an
warware masa shirinsa ba. Aka saka
rana Buhari ya jagoranci mayakan
Hadejia don su ci Gogaram da yaki,
sarkin Hadejia Buhari ya shiga Gogaram
ta kofar Garin yamma amma mayakan
Buhari kamar su Sarkin Arewa Tatagana
da Sarkin yaki Jaji da sauran fadawa sai
suka tsaya suka ki su bi Buhari, ko da
ganin Haka sai Buhari ya shiga garin
suka fara dauki ba dadi da Mayakan
Sarkin Gogaram DAN BABUJE. Har suka
sokeshi da Mashi, kuma sai suka fice
daga Garin suka koma Bedde ta yanzu.
Koda mayakan Hadejia suka ga an
raunata Buhari sai suka bisu da yaki,
bayan sun dawo sai suka taho da
Buhari zuwa Hadejia, inda suka yi Gadon
Kara suka Dora shi. Akan hanyarsu ta
dawowa Hadejia Buhari ya musu jawabi
kuma suka fahimci cewa Munafurci ne
akayi tsakaninsu da Buhari. Kuma yace
musu lalle In ya mutu su kaishi Hadejia
su binne shi, kuma Allah ya dauki ransa
a Madaci kusa da Hadejia. Bayan fadawa
sun fahimci 'yan-uwan Buhari ne suka
munafurceshi, sai suka yanke shawarar
cewa dukda Kankantar Dansa Umaru shi
zasu Nada A matsayin Sarkin Hadejia.
Kuma hakan akayi karkashin jagorancin
Tatagana da Jaji. In kazo kayi Gaisuwar
Mutuwar Buhari sai ka Juya kayi
Mubaya'a a gun Sabon Sarki wato
Umaru Dan Buhari. Hadejia A yau.

Thursday, September 27, 2012

MUTUWAR SARKIN HADEJIA BUHARI...

HADEJIA A YAU! Bayan Sarkin Hadejia Buhari ya Gama yake yake kamar yakin Takoko, gamon kafur da sauransu! Sai ya yanke shawarar ya fadada Kasar Hadejia daga Gabas. Kuma a lokacin babu wani Dansa da ya taso wanda zai bashi wata sarauta bubba. Dan haka ya Nada kaninsa Sarkiyo a matsayin Chiroman Hadejia a shekarar 1863. Da nufin ya zama Magajinsa, saboda Dansa Umaru shekarunsa Goma sha Takwas (18). Buhari yayi Tunanin ya Masa sarauta mai Girma a Kasar Hadejia, dan haka yayi kokarin ya masa sarautar Sarkin Auyo, bayanda ya Kashe Nalara sarkin Auyo ba'a nada kowa ba! Dan haka yaso ya nada Umaru a matsayin Sarkin Auyo. Wato ya kasance ya gajeshi bayan ya Mutu.

Da wannan kudiri da yake ransa, Buhari yayi kokarin ya cinye Gogaram (Bedde) da Yaki don ya Nada kaninsa Chiroma Sarkiyo a matsayin Sarkin garin. Kuma dukda yayi haka zuciyarsa daya, wasu daga cikin 'yan-uwansa sai suka yi kokarin su baza masa abinda ya tsara! Dan haka wani daga ciki 'yan-uwan Buhari sai ya fara yada jita-jita a tsakanin fadawan Buhari cewa yana so ne ya kaisu a kashe su don ya cimma wata manufarsa, su kuma fadawa sai suka ga Dangantakarsa da Buhari bazai fadi karya ba sai suka yarda da maganarsa.

Dan haka fadawa sai suka fara shawara a junansu ba tare da Sarki Buhari ko wani ya sani ba, don su yiwa Buhari tawaye a gun yakin, kuma duk suka amince da hakan. Bayan kwanaki sai Buhari ya sanar da fadawa cewa zasuje suci Gogaram da yaki, amma bai san an warware masa shirinsa ba. Aka saka rana Buhari ya jagoranci mayakan Hadejia don su ci Gogaram da yaki,

sarkin Hadejia Buhari ya shiga Gogaram ta kofar Garin yamma amma mayakan Buhari kamar su Sarkin Arewa Tatagana da Sarkin yaki Jaji da sauran fadawa sai suka tsaya suka ki su bi Buhari, ko da ganin Haka sai Buhari ya shiga garin suka fara dauki ba dadi da Mayakan Sarkin Gogaram DAN BABUJE. Har suka sokeshi da Mashi, kuma sai suka fice daga Garin suka koma Bedde ta yanzu. Koda mayakan Hadejia suka ga an raunata Buhari sai suka bisu da yaki, bayan sun dawo sai suka taho da Buhari zuwa Hadejia, inda suka yi Gadon Kara suka Dora shi. Akan hanyarsu ta dawowa Hadejia Buhari ya musu jawabi kuma suka fahimci cewa Munafurci ne akayi tsakaninsu da Buhari. Kuma yace musu lalle In ya mutu su kaishi Hadejia su binne shi, kuma Allah ya dauki ransa a Madaci kusa da Hadejia. Bayan fadawa sun fahimci 'yan-uwan Buhari ne suka munafurceshi, sai suka yanke shawarar cewa dukda Kankantar Dansa Umaru shi zasu Nada A matsayin Sarkin Hadejia. Kuma hakan akayi karkashin jagorancin Tatagana da Jaji. In kazo kayi Gaisuwar Mutuwar Buhari sai ka Juya kayi Mubaya'a a gun Sabon Sarki wato Umaru Dan Buhari. Hadejia A yau.

Wednesday, September 26, 2012

THE 19TH CENTURY JIHAD AND THE ESTABLISHMENT OF HADEJIA EMIRATE.

Hadejia A yau. In assessing the impact of the 19th century Jihadist movement in Hausa land, (a major development in the History of the region), scholars and students of History have agreed that the movement created a political community much larger than any that had existed in the region before then. The process involved the suppression of several sovereign politics that that have developed over several centuries in the area. There was no doubt that internal forces within Hausa land, such as the widening gap between the ruled and the rulers, as a result of the corrupt policies of the later, contributed to this transformation. It is also our belief that the Jihadists (as Intelligensia of the society) served as agents of the internal development that took place in Hausa land at the beginning of the 19th century. But one still needs to ask the question why and how did the Jihadist come to exert such an important historical influence?

The origin of the Fulani Jihadist is a subject that has given rise to many conroversies. One undisputed fact is that some centuries ago they occupied the region of Tekrur, Futa Toro,and Futa Jallon between the Senegal and Niger Rivers. Since then, it is believed that they have been moving Eastward through Massina and the Hausa states toward chad, Fombina and beyond At the time of their movement, an important political development was taking place in Bilad at Sudan, especially in Borno and Kano in the late 15th century, and early 16th century. The period of the Jihadist migration into the above areas is a period of radical political change associated with Mai Ali Ghaji (1470-1503) in Borno and Muhammed Rumfa (1463-1499) in Kano.

The new ideas generated as a result of their policies had brought together people of diverse (descent) linguistic and occupational groups under one umbrella.

(page one).

By Musa usman Mustapha.

Duk mai bukatar Littafin zai iya tuntubar Baba Ali Najo K.liman.

Sunday, September 23, 2012

HISTORY OF HADEJIA

HADEJIA HISTORY
Prior to the rise of the emirate Council in
Hadejia, the territory now known as Hadejia
Emirate or Kasar Hadejia, was made up of
seven separate and distinct kingdoms namely:
Garun Gabas, Auyo, Dawa, Fagi, Kazura,
Gatarwa and Hadejia. Unfortunately, these
kingdoms possessed neither historical
documents nor codified oral traditions which
could throw light on their histories. Our
knowledge of these Kingdoms therefore
remains obscure and scanty. Available oral
tradition tells us that the rulers of each of
these seven Gudiri States received their titles
from, and owed allegiance to the Mai of
Borno through the Galadima, whose seat was
at Nguru. Furthermore, the same tradition
tells us that Auyo and Garun Gabas were the
oldest of the seven Kingdoms. The kingdom
of Auyo together with Tashena and Shira of
Katagum emirate were said to be founded in
about 1400 A.D. by immigrants from
Baghirmi, while Hadejia and probably the rest
of the kingdoms were founded afterwards.
The founders and early settlers of all the
Kingdoms east of Kano, we are told, were
attracted to this area by its richness in terms
of grazing land, fertile landscape. and fishing
streams. Hadejia town, for instance, owed its
name and origin to a Kanuri hunter from
Machina, Hade, and his wife, Jiya, who, while
on hunting expedition, became attracted to
the area because of its rivers and other
natural endowments. Hade became the
founder of Hadejia and the first in a long line
of Hadejia Kings - thirty-two in all who ruled
the area before the nineteenth century jihad.
Unfortunately, the names of only three of
these kings have been preserved – Baude,
Musa and Abubakar (Gowers, 1921). The
town and the kingdom, and indeed later the
emirate, got their name when Hade and his
wife Jiya settled in the area, and the people in
the surrounding settlements started to
migrate to, or identify the area with, them. It
is said that the people often referred to the
settlement as Garin (town of) Hade and Jiya
and later merged the two names and simply
called it HADEJIYA, after the name of the man
and his wife. Be that as it may, what emerged
from the little we know is that Hadejia
together with the six other kingdoms in the
region were all at one time or the other
brought under the control of Borno Empire.
They constituted what the Bornoans called
the "Nguderi or "Gudiri' territories. They
remained under Borno's imperial control up
till the beginning of the Nineteenth Century
when the Fulani conquered them and
subsequently transformed them into what
became known as the Hadejia emirate.
The founders of the emirate were a group of
nomadic cattle herdsmen who were
descendants of one Hardo Abdure. They were
said to have come from Machina in western
Borno in search of grazing land; and by the
end of the 18th century a sufficient number
of them had settled in the area due to the
availability of rich pasture. Accordingly, owing
to the growing number of Fulani
communities in the area, Sarki Abubakar, the
last Hausa King of Hadejia, appointed one
Umaru B. Abdure as Sarkin Fulanin Hadejia in
about 1788.