"" /> HADEJIA A YAU!: 08/01/2019 - 09/01/2019

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Tuesday, August 20, 2019

MUHIMMANCIN AIKIN SA KAI A TSAKANIN AL’UMMA DOMIN INGANTA MUHALLI...

HADEJIA A YAU!

Daga Dr. Nuraddeen Muhammad

Gangamin Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Da Inganta Muhalli a Garin Hadeja
Lahadi 18 ga Agusta, 2019. 

A'uzubillahi Minash shaid'anir rajim. Bismillahir rahmanir raheem.
Maimartaba Sarkin Hadeja, kuma Shugaban Majalisar Sarakunan Jihar Jigawa; Alhaji (Dr) Adamu Abubakar Maje Haruna (CON), Maigirma Mataimakin Gwamnan Jihar Jigawa; Alhaji Umar Namadi, ‘Dan Majalisar Dattawa mai wakiltar yankin Arewa maso gabas na Jihar Jigawa; Sanata Ibrahim Hassan Hadeja (Shattiman Hadeja II), Bubban Sakatare a Ma'aikatar kula da Muhalli ta Jihar Jigawa; Dr Abdullahi Muhammad Kainuwa, Shugaban Hukumar Talabijin ta Jihar Jigawa; Alhaji Ishaq Hadeja, Shugaban K'ungiyar Gangamin Tsabtace Garin Hadeja da Shuka Bishiyoyi (HGPE); Mallam Ahmad Ilallah, Wakilan Kungiyar Inganta Muhalli da Shuka Bishiyoyi ta garin Gumel (GCIGCE)
Shugabannin Kungiyoyin sa kai na al'ummar Hadeja, Sauran manyan bak'i da aka gayyata' Yan Jarida na rediyo, da talabijin, da jaridu, da kuma kafafen sada zumunta na zamani, Y'anuwana maza da mataA ssalamu alaikum wa rahmatullahi ta'ala wa barakatuhu....

Dukkan godiya ta tabbata ga Allah Mad'aukakin Sarki, mai kowa mai komai, da ya bamu ikon taruwa a yau domin gudanar da wannan gagarumin aiki na alheri. Tsira da amincin Allah su tabbata ga manzon tsira Annabi Muhammad (SAW), fiyayyen halitta kuma mafificin masu tsabta da inganta muhalli.

Daga farko, zan fara da godiya maras adadi ga shugabannin wannan gamayya ta matasa domin tsabtacewa da kuma inganta garin Hadeja da suka bani wannan muhimmiyar dama har kashi biyu.

Ta farko ita ce kasancewa babban mai gabatar da jawabi a matsayina na d'an uwansu matashi - Dr Nura. Domin a ba mutum damar yin magana gaban irin wannan gangami, musamman idan a ka yi la'akari da irin mutanen da aka tara a wannan wuri, to ba k'aramar dama ba ce da kuma girmamawa.

Maudu'in da a ka ce na yi magana a kansa shine 'Muhimmancin Aikin Sa kai a Tsakanin Al'umma Domin Inganta Muhalli'.
Dama ta biyu kuwa ita ce, ta alfarmar da aka yi wa Gidauniyar da na k'irk'ra, wato Gidauniyar Unik Impact (ko Unik Impact Foundation a turance) ta yin tarayya a wannan aikin alheri da suka assasa ta hanyar ba da gudunmuwar d'aruruwan irin mad'aci da kuma mangwaro na zamani. Babban abin godiya ne a ba ka damar shiga cikin wani aikin alheri na al'umma.

Shuka bishiya abu ne mai matuk'ar muhimmanci a garemu ba wai kawai ta fuskar kariya da inganta muhalli ba, a'a, har ma ta fuskar addininmu, tattalin arzik'inmu, da kuma walwalarmu.

Tun farko, shi dai addinin musulunci, a matsayinsa na tsarin wayewa na gabadayan rayuwa, ya yi tanadin tsare-tsare da ka iya magance matsaloli na muhalli da ke yi wa d'an adam barazana a wannan lokaci. A bisa tarbiyya irin ta addinin musulunci, wasu magabatan na kallon cewa hatta shi kansa muhallin wani nau'ine na amana da Allah (SWT) ya mallaka a hannun bayinSa. Akwai ayoyi da dama na Alkura'ani mai tsarki da su ke tsawatarwa ga mumunai akan almubazzaranci, yad'a 6arna da kuma fasadi a bayan k'asa. Lalatawa da kuma wofintar da muhalli, tamkar wani nau'ine na almabozaranci da kuma 6arna a bayan k'asa.

Saboda matukar muhimmancin da addinin musulunci ya dora kan amfanin itatuwa a muhallin dan Adam shi ya sa ma ya yi hani da sare bishiyoyi da sauran nau'in shuke- shuke ba tare da wani kwakkwaran daliliba.

Manzon Allah Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi, ya kwadaitar a cikin ingattattun hadisansa akan falala da kuma fa'idar inganta muhalli, da daraja shi, da kare shi ta hanyar shuka bishiyoyi. D'aya daga cikin hadisan shine wanda mazon ya ke cewa; "ita duniyar nan koriya ce shar k'yak'yk'yawa, kuma Allah (SWT) ya dank'a muku ita a matsayin amana".

Ko da a yanayi irin na yak'i, Manzon tsira ya kan gargadi kwamandojin rundunonin musulmi da su guji sare bishiyoyi da kuma amfanin gona na abokan gaba. Ma'aikin dai ya kasance a lokacin rayuwarsa yana bada muhimmanci da karfafa guiwa kan amafani da k'asa mai d'orewa. 

Tuesday, August 6, 2019

THE SEDIMENTS OF COLONIAL MASTERS SYMBOLS IN HADEJIA. By Ahmed Aliyu Ilallah

HADEJIA A YAU!


 


A rejoinder to Babangida Usman Hadejia
………………………
Com. Ahmed Ilallah 

It will be difficult to describe the moods of concerned people on this issue. we should note that, the disturbed feelings is beyond the people of Hadejia but a global issue. But what always muddled my mind and some people alike, this kind of issues is just like a children nights tells by elders, it will just pass-bye, no action will be taken to address it. 

Mal. Babangid Usman has given the prerequisite information on this historic matter. My quest on the issue and other related issues concerning the historic symbol of Hadejia, that may come later in trigger by me or other people, showed that the site of these buildings is not in possession of any public organization (LG, SG, EC..). The sites including the structures are sold by either the State Government or Local Government to private individuals for residential purposes. 

This action is direct insult to the legacy and history of Hadejia and purely demonstration of either obliviousness of the antiquity or unpatriotic custom to the legacy of colonial history in Hadejia.

Many states in the country haven’t destroyed their history, in abridged quest for Arewa House in Kaduna.

With due respect, I wish to refresh the memory of all the stakeholders on this issue. I am also drawing the attention of: the Jigawa State Government, HE Abdulkadir Namadi, Senator Ibrahim Hadejia, Hon. Ibrahim Kamfani  Auyo, Hon. Mallam AbubakarJallo, Hon. Maikanti to please retract these site back to the public authority and intimate the relevant authorities to develop it for  future economic and social development of the region.

I am appealing to the current possessors of the lands to please, stop developing and destroying the site for general public interest.

To the people of Hadejia to please, get ready for all of us to buy-back the lands and take it back to the relevant public authority, by donating at least N5 for an approximate over 1.8m Hadejiawa  to save the image of our region, if the above failed to consider
 (a suggestion).

alhajilallah@gmail.com

Thursday, August 1, 2019

THE NINGI MOUNTAINS OF NORTHERN NIGERIA 1846-1902

HADEJIA A YAU!

                   An Islamic Frontier Polity:

Frontier areas often provide refuge for those in rebellion against the metropolitan society. But once on the frontier, they face certain organizational problems. If there is a local population, they may meld into it, or keep apart from it, or try to use it for their own purposes. And the immigrants are often forced, sooner or later, lnw some kind of relationship with the metropolitan centers. This paper examines the case of a group of Hausa mallams (learned men) who fled their own society and established a polity on the fringe of the Sokoto Empire, in the Ningi mountains of the Jos Plateau of northern Nigeria. They came to live in an area occupied from time immemorial by vigorous but small-scale "pagan" societies, with rudimentary forms of organized political authority. At the same time, the immigrant mallams had not withdrawn entirely from the reach of the organized states-emirates led by the Sokoto Caliphate. Thus, paradoxically, this Muslim reformist polity came to depend on an alliance with its new non-Muslim neighbors in order to survive pressure from the Muslim states with which it had immensely greater cultural affinities. The contradictions that this entailed are at the heart of our story.

THE MALLAM REVOLT IN KANO
Kano Emirate was perhaps the most important of all the emirates in the Fulani-dominated Sokoto Empire that emerged after the successful Fulani jihad of 1804-1808. By the mid-nineteenth century, Kano had become not only an outstanding metropolitan center of Islamic learning but also the financial entrepot for the Caliphate. But like many empires, Sokoto began to suffer from the Costs of expansion and its citizenry responded in various
ways to the increasing burdens of rents and taxes. Most, to be sure remained loyal; others joined dissident brotherhoods; and some fled to the fringes of the empire (Last 1970;345-357). 

At the end of 1846, some sixteen Hausa learned men (mallams) and their families, led by Mallam Hamza, left the Islamic center of Tsakuwa in Kano Emirate, pursued by Kano forces for their refusal to pay the land tax (kurdin kasa) a tax from which they had been exempted before the Fulani Hamza never developed into a cohesive brotherhood (tariq). Instead, its retreat into a non-Muslim area on the frontier of Islam made it the founder of a predatory polity.

THE NINGI FRONTIER ZONE
The area into which Hamza's mallam community moved was peripheral to the Islamicized metropolitan centers of northern Nigeria sociologically, culturally, ethnically, politically, and geographically. In this sense, it may be regarded as a frontier zone. The Ningi area is the northern most extention of the Jos Plateau massif. It is mountainous, incised with valleys suitable for plain and terraced agriculture. Most of it is some 2,000 feet above sea level, the central area rising to 3,000 feet and peaks reaching 6,000. The Ningi area of our story nearly coincides with present Ningi Division, which is just under 2,000 square miles. The area expences a completely rainless season and it genetally shares in the hardships of the "famine zone" of the Western Sudan (Renner 1926:583- 596).

Even in the remote past, Ningi appears to have been an isolated fringe area from the perspective of the flatlands on which arose the old Hausa city-scates. It shows a great deal of cultural and linguistic diversity and it had never developed, within historic times at least important integrative networks among its communities. It is impossible CO know what the 
population of Ningi was when the mallams arrived. The first assessment in colonial times, done in 1908 (Groom 1910), gave a total population of some 21,500, some 17,000 of these being of "original" stock. Among these, the largest groups were the Warji (ca. 7,000), the Pa'a (ca. 5,000), and the Buta (over 3,000); the other groups were each in the range of a thousand or less. These figures suggest that the non-Muslim population that the mallams found and thac came to represent their "reservoir" of economic and military strength was in the range of a score of thousands.