"" /> HADEJIA A YAU!

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Wednesday, August 17, 2022

HADEJIA EMIRATE...

HADEJIA A YAU!

Hadejia, town and emirate, Kano Province, Kano State, Northern Nigeria. The town is on the Hadejia River (a seasonal tributary of the Komadugu Yobe, which flows into Lake Chad) and lies at the intersection of roads from Nguru, Gumel, Katagum, and Keffin Hausa.
The emirate's savanna area of 2,720 sq mil (7,045 sq km) originally included seven small Hausa kingdoms (one of which, Hadejia, was named for a hunter of the Kanuri tribe) that paid tribute to the Kingdom of Bornu.

About 1805, Umaru, a Fulani herdsman who held the title sarkin ("chief) Fulanin Hadejia, pledged allegiance to the Fulani jihad ("holy war") leader, Usman dan Fodio. Umaru's brother and successor, emir Sambo (reigned 1808-45), officially founded Hadejia emirate in 1808, moved the Fulani headquarters to Hadejia town, established a market, and began to consolidate Fulani rule over the Hausa kingdoms.

Emir Bukhari (also Bohari, Bowari; reigned 1848-50, 1851-63) renounced Hadejia's allegiance to Sokoto (a town, 325 mil [523 km] west) in 1851, raided the nearby emirates of Kano, Katagum, Gumel, Bedde, and Jama'are, and enlarged Hadejia emirate to its present size. Heinrich Barth, the German geographer, described the devastation wrought by Buhari's conquests in his Travels and Discoveries in North and Central Africa (1857-58). Hadejia was brought back into the Fulani Empire after Buhari's death, but wars with neighbouring Gumel continued until 1872.

In 1906 the British installed an emir Haruna and incorporated the emirate into Kano Province. The present emirate council governs from Hadejia town.

The town is the emirate's chief market centre, handling cotton, millet, guinea corn, fish, and rice, which is grown in the river valley, and serves as its most important collecting point for peanuts, an export crop which is trucked to Kano city (110 mil west-southwest) for shipment by rail. Cattle, goats, guinea fowl, sheep, and donkeys are kept by the local Hausa and Fulani peoples. Several small lime industries exist in scattered parts of the emirate. Hadejia town has a hospital (1935), a health office, and a maternity clinic. Pop. (1972 est.) 29,172. •map, Nigeria 13:86... 

Reference..... The new encyclopedia Britannica in 30 volumes by Macropaedia

Publication date 1978 Topics Encyclopedias and dictionaries Publisher Chicago ; London : Encyclopedia Britannica. 

Hadeja, a  large  town surrounded with a beautiful  and very strong double clay wall, and well inhabited, the courtyards being  inclosed  with  clay  walls,  but containing only reed huts. The inhabitants employ  themselves exclusively in warlike expe¬ditions, and have no industry; but nevertheless there are  still to be seen here a few dyeing-pots, marking the eastern limit  of  this branch of industry.  On the south side of the town is a kogi, or komadugu,  with a  stream of running water in the  rainy  season,but  with only stagnant  pools in summer, along which a little wheat is  cultivated.  It is generally called Rani.

HADEJIA... A large town with five gates, excellent walls about 30ft high from the bottom of ditch, and 30ft thick at base. The gates are protected in such a way that guns could not get a direct fire at them. The population is estimated at from 8 to 10,000. The circumference of the walls is about 4 and half miles..."
From
Captain HCB. Phillips (MAITUMBI) to Larymore.. 17/02/1903.



Tuesday, June 14, 2022

GIDAUNIYAR MALLAM INUWA FOUNDATION TARE DA HADIN GWIWAR QATAR CHARITY FOUNDATION SUN TALLAFAWA MABUKATA DA KAYAN SANA'A DOMIN DOGARO DA KAI.

HADEJIA A YAU!

A jiya Litinin 13/6/2022, wannan gidauniya ta gabatar da taro a garin Hadejia domin tallafawa mabukata da masu karamin karfi abubuwan dogaro da kai. Abubuwan da aka raba sun hada da Kekunan Dinki da Baburan hawa da dai sauran su. Taron ya samu Halartar Mai Martaba Sarkin Hadejia Alh Adamu Abubakar Maje CON tare da Mataimakin Gwamnan Jihar Jigawa Mallam Umar Namadi da Shugabannin Kananan Hukumomi na masarautar Hadejia. Da yake bayani mai Martaba Sarkin Hadejia ya yabawa Mallam Kashif Inuwa bisa amfani da Ilmin sa da yake wajen ciyar da Al'umma gaba da sanya farin ciki a zuciyar su. Mai Martaba Sarki ya kara da cewa Irin wannan ci gaban Al'umma suke bukata a wannan lokaci, domin wasu suna da zuciyar yin sana'ar amma rashin abin sana'ar ya hana su. Daga karshe mai Martaba Sarkin ya yi Addu'ah ga wannan Gidauniya Allah ya daukaka ta ya basu ikon ci gaba da ayyukan Alkairi.

Bayan wannan Gidauniyar ta bude rukunin gidaje da aka ginawa masu karamin karfi, da gina famfuna da kuma kafa harsashin gina Ajujuwa a masallacin Yorubawa dake Unguwar Gawuna a Hadejia. Da yake maida jawabi Shugaban wannan Gidauniya Mallam Yusuf Baban ya yabawa Wadda ya kafa Gidauniyar sakamakon namijin kokari da yake wajen samo abubuwan da za su taimakawa Al'umma. Ko a kwanakin baya Wannan Gidauniya ta bada kyautar mota ga wata kungiyar kare hakkin mata da kananan yara da ke garin Hadejia.

 

A bangare daya kuma wannan Gidauniya ta gabatar da Aikin gyaran Ido kyauta da bada Glass din karin gani ga mutane 600, a Masarautar Gumel. In dai ba'a manta ba kwanaki an gudanar da aikin gyaran Ido a Hadejia, wadda mutane da dama suka amfana. Da suke bayyana ra'ayoyin su Al'ummar da suka amfana da wannan tallafi sun yi godiya ga wannan Gidauniya tare da fatan Alkairi, domin wannan gidauniya ta basu abubuwan da za su dogara da kan su har ma su taimakawa wasu. Daga karshe sun yi Addu'ah ga Mallam Kashif Inuwa da Gidauniyar Qatar foundation da kuma Gidauniyar Mallam Inuwa foundation domin kawo wannan abin Alkairi ga Talakawa masu bukata.