"" /> HADEJIA A YAU!

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Monday, July 9, 2012

THE ORIGIN OF FULANI (Asalin Fulani)


Who Are the Fulani People? Origins The history of the Fulani seems to begin with the Berber people of North Africa around the 8th or 11th century AD. As the Berbers migrated down from North Africa and mixed with the peoples in the Senegal region of West Africa the Fulani people came into existence. Over a thousand year period from AD 900 - 1900, they spread out over most of West Africa and even into some areas of Central Africa. Some groups of Fulani have been found as far as the western borders of Ethiopia. As they migrated eastward they came into contact with different African tribes. As they encountered these other peoples, they conquered the less powerful tribes. Along the way many Fulani completely or partially abandoned their traditional nomadic life in favor of a sedentary existence in towns or on farms among the conquered peoples.

The nomadic Fulani continued eastward in search of the best grazing land for their cattle. Their lives revolved around and were dedicated to their herds. The more cattle a man owned, the more respect he was given.
Today, some estimate as many as 18 million Fulani people stretch across the countries of West Africa. They remain to be the largest group of nomadic people in the world. What Do the Fulani Believe? Religion and Beliefs:

The Fulani were one of the first African tribes to convert to Islam and are today more than 99% Muslim. The devout Muslim Fulani have seen themselves as the propagators and preservers of the Islamic faith in West Africa from as early as the fourteenth century. Historically it was a Fulani chief named Usuman dan Fodio, along with nomadic Fulani herdsmen who were instrumental in facilitating the spread of Islam across West Africa through evangelism and conquest. At times they would wage "holy wars" or jihad in order to extend and purify Islam. As the Fulani migrated eastward they spread their Islamic beliefs. As they became more powerful and attained more wealth they began to be more aggressive with their religion. 

Their adoption of Islam increased their feeling of cultural and religious superiority to surrounding peoples, and that adoption became a major ethnic boundary marker. Some settled in towns and quickly became noted as outstanding Islamic clerics, joining the highest ranking Berbers and Arabs.

Sunday, July 8, 2012

WAKAR SAUDATU ADO BAYERO






1. Daren jiya ba na yau bane gun kwanan
yaro daban da bubba.

2. Bismillah zana shirya waka sarki Allah
kaban basira inyi wakar saude 'yar nikatau.

3. Ina dada godiya ga Allah sarki shi ya halicci saude.

4. Ga saude sarauniyar kano mai saukin kai ce da son mutane.

5. Ga mai fara'a da son mutane Bata gaji tsiya da tsangwama ba.

6. A kyauta ba kamar ki saude kanwar
sarkin kano na yanzu.

7. Kanwar Sarkin Bichi na yau Nasiru Ado dan uwan ki Saude. 

8. Ga mai haske kamar Azurfa Dadin suna kamar Tagullah.

9. Taurari ko suna da haske basu kai hasken farin wata ba.

10. Inda mata suna sarauta a kano sai mun nada ki saude.

11. A zaria sunyi Quen Amina muma a kano muna da saude.

12. A gabas na dangana da Borno ba
kyakkyawa kamarki saude.

13. A yamma najeni har Ilorin ni banga ba
wadda tayyi saude.

14. A nan kudu har zuwa Adamawa banga ba wadda tayi saude.

15. A arewa na dangana Nijar duka babu
Diyar da tayi saude.

16. Kai duk matan dake Kano nai jam'i duk ba kamar ki saude.

17. Hotonki ana comment akanshi na kirga Comment dubu a yanzu.

18. Ga allura cikin duhu sai mai zurfin
hankali ka tsinta.

19. Ga saude bakin zare a matoya sai mai
hankali ka tsinta.

20. Ni burina a duniya inga kina mulkin
kano sa'ade.

21. Allah ba yadda bai iya ba a zazzau shi ya bai Amina.

22. A Ingila ga Elizabeth nan Allah shi zaya baiwa Saude. 

23. Ansa giwa cikin zubo taci guda bakin
rabonta kelau.

24. Allah in yai nufi ga iko nai babu abinda
zai hana shi.