"" /> HADEJIA A YAU!

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Wednesday, February 14, 2018

HADEJIA.....

HADEJIA A YAU!


                     MASARAUTAR HADEJIA………

  1. Takaitaccen Tarihin Masarautar Hadejia .
Masarautar Hadejia dadaddiyar  masarauta ce wadda ta kafu shekaru da dama da suka gabata, daga lokacin kafuwarta kawo yanzu masarautar tayi fice da kuma yin suna bisa ga muhimman tarihi da take dashi. sannan tana daga cikin masarautun da sarakunan Habe suka mulka kafin Jihadin Shehu Usmanu Danfodiyo, kuma tana daya daga cikin masarautun da suke KarKashin Daular Usmaniyya. Daga Gabas ta yi iyaka da Tsohuwar Daular Borno da Gorgaram, daga yamma tayi iyaka da Masarautar Kano, daga Kudu kuma ta yi iyaka da Masarautar Katagum sannan daga Arewa ta yi iyaka da Masarautar Gumel. Birnin masarautar yana cikin garin Hadejia dake Arewa maso gabashin Jigawa a Arewacin Nigeria, sunan garin ya samo asalinsa daga wani Maharbi wadda shine ya kafa garin, wannan maharbi ana Kiransa da suna HADE, yana da matarsa da ake Kiranta da suna JIYA, Sunayen wadannan mutane shi aka hada ya zama Hadejia . A wancan lokacin mutanen wasu garuruwa in zasu zo sukan ce mun tafi garin Haden jiya, wato ana masa Lakabi da sunan Matarsa. Saboda taKaita kalma ta Hausawa shine yasa aka hade sunan ya zama Hadejia . A wani littafi da Marigayi Tafidan Hadejia Abdu Maigari ya rubuta ya bayyana cewa ‘‘Shi wannan mutumin da ya kafa Hadejia wato Hade ya taho ne daga yankin Machina a yawon farauta da yake har ya iso wannan yanki, kuma da ya shigo sai yaga Daji mai Ni’ima da tsuntsaye da namun daji ta ko ina, kuma ga kogi ya fito daga yamma ya gangara zuwa gabas Sannan ga ‘ya’yan itatuwa kala kala. Da ganin haka sai ya kewaye dajin sosai don ya samu inda ya dace ya zauna, sai ya samu wuri ya kafa Gadonsa irin na maharba yaci gaba da farautar Namun daji da tarkon tsuntsaye’’. Bayan kwanaki wannan maharbi yana zaune a wannan wuri sai yayi shawarar ya koma ya Dauko matarsa don suci gaba da zama a wannan wuri. A lokacinda yayi niyyar komawa sai ya debi abinda zai iya diba na naman da yayi farautarsa ya dawo garinsu ya Dauki matarsa ya koma wannan dajin da yanzu ake kira da suna Hadejia , sai ya kafa bukkarsa a kan jigawa kuma yaci gaba da farautarsa a wannan wuri har mazauna karkara dake kusa da wurin suka san da zamansa suke zuwa sayen nama da sauran dabbobin daji. Ana haka ne jama’a suka rinKa zuwa suna kafa bukkokinsu wasu masunta wasu kuma mafarauta da masu kamun tsuntsaye har gari ya zama gari ake Kiransa Garun Haden Jiya, sannan akayi shugabanci, zuwa wani dogon lokaci aka takaita Kalmar ta zama Hadejia . Ance a lokacinda ya zauna a bangaren Arewa akwai wani gari da ake Kira Hadegwaigwai inda yanzu Rubban Dakata take, sannan a bangaren gabas akwai gari da ake kira Kulunfarda inda ada can yake kan hanyar Tandanu. A yamma kuma akwai garin Kadime sannan a Arewa akwai garin da ake Kira Majeri, a bangaren kudu kuma akwai garin Tunawa wadda yanzu ake Kira Auyakayi. Sannan akwai Kudiginda HadebaKo wadda a lokacin take kusa da Kafur, sannan akwai Urki wadda yanzu ake Kira Unik sannan akwai Majawa, da kuma manyan garuruwa irinsu Auyo, Garungabas, Kazura, Dawa da Fagi.

A wancan lokacin ance Hadejia tana Karkashin Daular Auyo ne amma wasu sunce a’a tana KarKashin Ikon Garungabas ne tunda daga can ne ake nada Sarki ake kawoshi Hadejia, masu wannan da’awa sun bada labari kamar haka…  ‘A zamanin Sarkin Kano Yakubu Dan Abdullahi Barja wadda yayi sarautar kano a cikin shekarar (1452-1463), Algalfati Dan sarkin Machina yaje kano tare da ‘yan-uwansa guda uku inda sarkin kanon ya bashi sarautar Gaya, dan-uwansa na farko kuma yaje Rano sarkin Rano ya bashi sarautar Dal, na biyun kuma yaje Zazzau Sarkin Zazzau ya bashi sarautar Gayan, na ukun yazo Biram Garungabas inda Sarkin Gabas ya bashi sarautar Hadejia . Zuriyarsa ne sukayi mulkin Hadejia har tsawon lokacinda Sarkin Borno Mai Ali Ghaji ya tura Dansa Mai Idris Aloma ya yaki kano, sai ya biyo ta Hadejia ya yake ta ya cinyeta da yaki da sauran Kasashen dake yammacin Borno, sai ya danka ikon Hadejia da Garungabas da Dawa da Fagi a hannun Galadiman Borno, kuma shi Galadiman Borno sai ya barsu a rarrabe kamar yadda suke tun farko. Sashen Auyo ya barshi a hannun sarkin Auyo, Hadejia ya barta a hannun sarkin Hadejia , Garungabas ya barta a hannun sarkin Gabas, sannan Dawa da Gatare da sauran duk sai ya barsu a hannun fadawansa, amma duk a wurinsa suke karbar umarni kuma shi ake kaiwa Albarkar Kasa har zuwa tsawon lokaci’.  Koda yake ba’a samu rubutaccen tarihi game da sarakunan Habe da suka mulki Kasar Hadejia ba, ance anyi sarakuna guda Talatin da biyu (32), kafin mulkin Fulani. Masarautar Hadejia tana da fadin Kasa wadda ta kai Murabba’in kilo mita dubu shida da Dari tara da sittin da uku (6963), wannan yanki yana da shimfidaddiyar Kasa mai kyau wadda ake kwatanta yanayinta da na Kasar Chadi, kuma tana da Jigayi masu tarin yashi da kuma kwari mai tabo da laka amma bata da tsaunuka ko Duwatsu. Kasar Hadejia tana da Kogi wadda ya kasance akwai ruwa kowane lokaci, sannan tana da fadamu masu yawa wadanda suke Kafewa lokaci zuwa lokaci. Kogin Kasar Hadejia ya taso ne daga Kudancin Katsina ta Arewa da Zaria sannan ya nufi Arewa maso gabas ya shigo ta Kasar Kano ya ratsa Kasar Hadejia, sannan ya nufi Tafkin Chadi. Wannan Kogi ya ratsa ne ta Kudancin Hadejia da Gabashinta, wannan bangare ne da yake samarda ruwan sha da kamun kifi da kuma aiwatar da Noman rani. A lokacin damina kogin yakan cika inda yake samarda Kananan fadamu a sassa daban daban wadda ake amfani dasu a wajen noman lambu. A bangaren Noma Masarautar Hadejia tana gabatarda noma a lokuta biyu wato Rani da Damina, inda masana yanayin Kasa suka tabbatar cewa duk abinda aka shuka a wannan Kasar zai fito yayi kyau da iznin Allah saboda yanayin kyawun Kasar.


GUDUNMAWAR DA MASARAUTAR Hadejia TA BAYAR GA DAULAR USMANIYYA….
Masarautar Hadejia kamar sauran Masarautu ta bada gudunmawa sosai wajen tabbatar da kafuwar Daular Usmaniyya, domin tana daga cikin masarautun da suke iyaka da Daular Barno. Masarautar Hadejia ta nuna goyon bayanta ga Jihadin Shehu Usman Danfodiyo a zamanin Sarkin Fulanin Hadejia Umaru. Sarkin Fulani Umaru yana nan yana sarautar fulani sai suka samu labarin jihadin Shehu Usman Danfodiyo , Bayan yaji labarin jihadin shehu sai ya tara jama’ar Fulani sukayi shawara da suje suyi Mubaya'a da Da'awar Shehu,  anan wasu manyan Fulani suka ki yarda da hakan, ciki harda Kawunsa mai suna Jinagana. Sai sarkin Fulani Umaru ya tura mutanensa Karkashin jagorancin Dan uwansa Malam Sambo, sukaje suka miKa mubaya'arsu ga Shehu da kuma nuna goyon baya ga da'awarsa ta jaddada Addinin musulunci. Shehu yayi maraba da zuwansu kuma ya baiwa Sambo Tuta kuma yayi musu umarnin shiryar da sauran yankunan nan biyar na Kasar Hadejia . Sannan yacewa Laraima ya kula da yankin Gabashin Hadejia inda Marma da Fagi da Dawa suke yaje yayi kokarin shiryar dasu kan tabarkin Addinin musulunci. Amma bai bashi Tuta ba, sai sukayi bankwana da Shehu suka dawo Hadejia suka isarda sakon Shehu ga Sarkin Fulani Umaru suka sanar dashi kyautar da Shehu ya yiwa Laraima, sai aka hada Laraima da mutane suka tafi yankinda Shehu yace yaje ya shiryar dasu wato Marma da Fagi da Dawa. Laraima sai ya zauna a Marma saida suka shiryar da duk mutanen wannan yankin, kuma ‘ya’yansa ne sukaci gaba da shugabancin wannan yanki na gabas har zuwa lokacinda Sarkin Hadejia Buhari ya hade Kasar da tasa, wadda a baya MaDaci ce iyakar Hadejia daga gabas. Wannan yana nuna mana cewa masarautar Hadejia ta bada gudunmawa game da tabbatar Daular Usmaniyya, domin tana iyaka da Daula mai Karfin gaskekuma dadaddiyar wato Daular Kanem Borno.
A zamanin Sarkin Hadejia Sambo masarautar ta bada gudunmawa sosai wajen tabbatar da Umarnin Shehu na Jaddada Addinin Musulunci, bayan rasuwar Dan uwansa Sarkin Fulani Umaru an nada Dan wansa wato Mamman Kankiya, wadda shima ya rasu cikin watanni takwas. A lokacin da Sarkin Hadejia Sambo yayi shekara yana sarautar Hadejia sai yayi niyya ya tafi wurin Shehu, da zuwansa Shehu yayi murna kuma yayi godiya ga irin KoKarin da Sambo yake a Kasar Hadejia . Bayan Sambo yayi kwanaki a wurin Shehu ya gama abinda zaiyi sai yayi sallama da Shehu yayi shirin dawowa gida, Shehu ya Kara yin godiya ga Sambo kuma ya baiwa Sambo ikon duk wani Bafulatani wadda yake da Jar Saniya (Aborawa) tun daga bakin Dajin Rubu har zuwa iyakar Kasar Barno. Daga nan sai sambo yayi godiya sukayi bankwana ya dawo Hadejia tare da mabiyansa. Wannan kyauta da Shehu ya masa ta Ikon duk Fulani masu jar Saniya (Aborawa) tasa Sambo yawan Dawainiya domin nemawa wadannan Fulani matsuguni, kuma har zuwa wannan lokaci duk Bafilatanin da ka ganshi da Jar Saniya idan ka tambayeshi zakaji Asalinsa daga Kasar Hadejia yake.  

Sarkin Hadejia Sambo ya sake faɗaɗa Kasar Hadejia daga Gabas har saida ya mamaye galibin Kasashen da Galadiman Barno yake iko dasu suka dawo KarKashin ikon Hadejia , amma banda Dawa da Fagi domin Shehu ya bada su ga Laraima. Daga yamma har saida ya kai Kaugama da Sharkawa, da Majeri a yamma ta Arewa. Daga Gabas maso kudu saida yakai har Damaturu inda ya YaKi garin, sannan daga Gabas kuma ya tsaida iyakarsa a Madachi. A bangaren Arewa kuwa galibin garuruwan sun bishi ba tare da wata jayayya ba saida ya mamaye Garungabas da Kazura da Gatare har zuwa iyakar Machina da Damagaram.
Saboda irin gudunmawa da Masarautar Hadejia ta bayar ga Daular Usmaniyya, an taba baiwa Sarkin Hadejia Muhammadu Sarautar Sarkin YaKin Sarkin Musulmi.




Thursday, February 8, 2018

HADEJIA EMIRATE NATIVES TRIBE. BY O. TEMPLE.

HADEJIA A YAU!



HADEJIA EMIRATE
AUTHORITY : Mr. A. Campbell-Irons.

The Emirate of Hadejia contains an area of 2,768 square miles, and is divided into six districts. It is situated to the north-east of Katagum, in the Northern Division. It is a disputed point whether in the tenth century Hadejia or Biram formed one of the seven Hausa States. In the Kano Chronicle there is a mention that the son of the Sarkin Machina Algalfati came to Kano in the reign of Yakubu Bin Abdullahi (1452-63) and was made Chief over Hadejia, with the title of Sarkin Gabbas.

It became a Fulani Emirate in the time of the Jihad, Sambo receiving a flag from Othman Dan Fodio. His elder son Buhari made himself King in defiance of the Sarkin Musulmi's edict in favour of his younger brother; and, obtaining the support of the Sarkin Bornu, defeated all opponents. His reign was one long succession of wars and he was finally killed in battle at Gorguram about 1863.

Hadejia sent in submission to the British in 1903. In 1904 the British occupied the country, but the eights Chief opposed their advent and was overthrown and killed in 1906, and Haruna appointed in his place. He died in 1909, and was succeeded by the Chiroma Abdul Kadri. In that same year the Beiyut-el-Mal was started.

The population number some 115,448, and consists of Kanuri, Fulani, Auyokawa, Maguzawa from Kano, Koyamawa, Beddawa, Ngizimawa, Mangawa. There is a town of historic interest in Hadeija named Garin Gabbas, but which in old times bore the name of Biram, which was originally of great influence. It was founded by Arabs from Bagadaza or Baghdad. One Muktari, or Abayajidd, (Abu-yazid) with his younger brother Biram, migrated west until they reached Birnin Bornu (Kukawa), where the Shehu gave Muktari a town and his daughter in marriage. Muktari was presently compelled to flee, but left his wife on the road, where she gave birth to Biram, who founded Garin Gabbas, Muktari continuing his journey as far as Daura, where he slew the celebrated serpent and married the Queen. Another version of the legend is that it was Biram, the younger brother, who founded Garin Gabbas. A descendant of this Arab family still reigns as Chief.

Hadejia Tribe……

AUYOKAWA.
Capt. J. M. Fremantle. Mr. K. L. Hall.
The origin of the Auyokawa, Shirawa and Teshenawa is identical. Three men of the above names, variously described as Margi, or as coming from Bagirimi territory, east of the Shari, founded three towns about the year 1211 A.D. The date is, however, disputed. Local tradition supplies the names and approximate length of reign of twenty-five Chiefs, descendants of Awuya, which would bring his advent to the year 1346 A.D., whilst another authority gives 1400 A.D. as the probable date. 

In the reign of Jibrin, 1780-1820 A.D., the Fulani came.......... 

BEDDAWA
Beddawa or Bedde, originating from a town called Badr, east of Bagirimi. 
A large number of Bedde, perhaps as many again, are scattered through the Shehurate under various headmen. There are two Bedde villages in the Emirate of Hadejia, and individuals are scattered in some Ngizim villages, and they have one town- ship in the Katagum Emirate, whence the following notes have been collected.* These Bedde claim to have migrated from Asben and to be of the same stock as those in Bornu, but they have different facial markings, and certain dialectical differences have arisen. On the birth of a child the mother's friends bring her corn, pepper, salt, cow-heels, fish, and the pods of dorowa and kimba trees. Seven days after birth the child is named, if a boy after his father or uncle. He is washed in water stolen from another man's house, so that he may be thus early initiated into the business of robbery, which, together with hunting, was a man's main occupation. When a man wishe to marry he pays the parents of the bride 100,000 cowries if she dislikes him the money is returned. Inter- course is often held without marriage. The houses are built in one piece, and all the family live in the same compound. There are no granaries, for the grain is buried, and may be left without deterioration for several years. They eat quantities of dried fish and honey, and to the former attri- bute the fact that they suffer little blindness, though it is worthy of remark that they are very cleanly in their habits. The flesh of dogs and pigs is consumed, the animals usually having their throats cut, but they will eat cattle that have died a natural death. Native beer is largely drunk. A large cylindrical drum was formerly used in time of war. When it was beaten, men, women and children would remain to fight to the death. The weapons in common use were bows and arrows, swords and spears. Shields were used for...... 

MANGA. (MANGAWA)
AUTHORITY : Mr. P. A. Benton.
Manga is a contraction of the name Madinga, but it has been universally adopted for seventy years. They were probably an indigenous race who were conquered by the Kanuri. Recently they suffered much from Rabeh's invasion, but took advantage of it to drive the Kanuri out from the Alanjurori district (Geidam) where they had themselves been settled since circ. 1650 A.D. ; but in five years time the Kanuri returned. The Manga now intermarry with the Kanuri, but not with the Kanembu. * Also used by dancers of Sarkin Kaiama and Sarkin Borgu. 

They accepted British administration at once, but proved trouble some for a few years. They are under a district-head responsible to the Shehu, They are a tall, heavily framed and vigorous race, who were originally hunters, par excellence, they discovered salt and potash, which they now work, farm, fish, dye, weave and plait grass. The majority of the tribe inhabit large territories north of Lake Chad and of the Yo River, but there are a few in the Emirates of Katagum, Hadejia and Gumel, and some..... 

NGIZIM. (NGIZMAWA)
AUTHORITIES :Capt. J. M. Fremantle. Capt. J. ff. Hopkinson.

The Ngizim are an offshoot of the Bedde, who came from Birnin-Bedr, south-west of Mecca, in the time of the Prophet (see history of Bussa and-Illo). The main body, some 12,000 Ngizim, are settled in Bornu. About the year 1700 A. D., they, were living a few miles west of Birni Gazerogomo when the Fulani raided and captured that town the Ngizim consequently migrated to Kanuri and thence to Potiskum, where they conquered the Keri-Keri. Some remained in the Geidam Division, whence they were driven out by the Shehu Omar some sixty years ago, but returned not long after. A few are settled in the Bedde Independent district., and a small number trekked westwards to Hadejia and Katagum. 

In Bornu they have the reputation of being a drunken, backward people, and pagans. In Potiskum the soil is poor, but farming is the principal occupation, and flocks of sheep and goats are kept. There are a small number of traders, but they will never go eastwards. The following notes are concerning the Hadejia Ngizim, many of whom have adopted the Muhammadan religion, and whose customs have evidently been modified by that civilising influence, though they will still sometimes eat cattle that have not 

TEJANI FULANI (TIJJANAI)
The Tejani Fulani settled in the country lying between the Gambia and Senegal Rivers, north of Futajello, where they intermarried with the Futa jello Filane, who had become wander- ing herdsmen in the districts, and whose language they adopted. An Arab, Fodio, and his heirs became chiefs over them. One of his descendants, Alhajji Umoru, made a pilgrimage to Mecca, and on his return stopped at Fez, and then at Sokoto, where he spent seven years, and where Bello, Sarkin Musulmi, gave him his daughter in marriage. On Bello's death (1837) ne went to a pagan district, Mallawa, and assisted by the three Chiefs of the countries of Futa jello, Futa toro and Futa bundu, waged a jihad. In virtue of a flag he had received from the Sultan of Fez, he was appointed head of the Fulani Empire, composed of the above-mentioned States, and took the title of Sarkin Tejani. His conquests extended in the west from Kayes on the Senegal to Aribinta in the east. He was succeeded on his death by his son, who established sway over Timbuktu. About 1894, however, the French drove him from the country, and he retreated to Sokoto. He was given Zamfara, but died shortly afterwards. His younger brother stopped a while near Messau, but threw in his fortunes with the Sarkin Musulmi in opposition to the British and followed him to Burmi, where he was captured and his followers scattered. Amadu Madaniyo, son of Amadu of Zamfara, was appointed Sarkin Tejani by the British, and has settled at the town of Dakkayawa under the Emir of Hadejia. The French invited him to become chief of the old Tejani Kingdom of Segu, but he declined. He is surrounded by some nineteen families only. A somewhat larger number remain in the...... 

Sunday, September 24, 2017

TAURARINMU..... MARIGAYI INJINIYA IBRAHIM BAYI.

HADEJIA A YAU!


Jama'a barkanmu da wannan lokaci, da fatan kuna lafiya. Ga kadan daga Tarihin Rayuwar Marigayi Injiniya Ibrahim Bayi, wadda shima yana cikin Sahun mutanen da muka kirasu da suna........ "TAURARINMU"

An haifi Engineer Ibrahim Bayi a garin Hadejia Mahaifinsa shine Mallam Muhammadu Sarkin Yarin Hadejia, ya fara karatu a Makarantar Elementary ta Hadejia Wadda ake kira Abdulkadir Primary a yanzu a shekarar 1939 zuwa 1942. Sannan ya tafi makarantar Middle dake kano a shekarar 1942 zuwa 1945. Daga nan Ibrahim Bayi ya tafi makarantar Barewa College a shekara ta 1945 inda ya gama a shekarar 1948. Bayan ya dawo Hadejia ya tabawa N. A. Aiki na 'yan shekaru a ofishin Wakilin Sana'a sai ya koma Kaduna inda anan ne ya samu damar zuwa makarantar Brighton College of Technology wadda yanzu ake kiranta University of Sussex ta Brighton a shekarar 1958 zuwa 1962, Inda ya samu shaidar takardar Diploma in mechanical engineering.

Engineer Ibrahim Bayi yayi Ayyuka a wurare daban daban a fadin Nigeria, kuma ya zama Bubban Engineer a shekarar 1966. An zabe shi member na cibiyar Harkokin Masana'antu ta Birtaniya (MI MECH E.) Yayi aiki a Kamfanin Harkokin tsaro a shekarar 1968, inda ya zama Janar Manaja a Shekarar 1972. A shekarar 1976 zuwa 1980 ya zama shugaban hukumar bada ruwan sha ta jihar Kano (WRECA). Wannan Bawan Allah ya samarwa mutane Ayyuka daban daban, sannan ta dalilinsa Hadejia ta samu ma'aikatun Gwamnatin Tarayya kamar su Nepa, Nitel, Post Office da sauransu. 

Engineer Ibrahim Bayi ya samu lambar girma ta hannun gwamnatin Koriya ta Kudu a shekarar 1982, yayi ritaya daga aiki a shekarar 1985. Sannan ya zama shugaban kwamatin gudanarwa a kwalejin kimiyya da fasaha dake Mubi tsakanin 1986 zuwa 1993. Ya zama member a hukumar Jigawa resources Development Agency 1995 zuwa 1999.  Engineer Ibrahim Bayi ya rasu a gidansa dake Kaduna Ranar Laraba 9/July/2014, ya rasu yana da shekara 84 a Duniya. Ya bar matar Aure da 'ya'ya goma (10) da Jikoki Ashirin da biyar (25). Allah ya gafarta masa da rahma tare da Iyayen mu.

Sunday, August 6, 2017

AN RATAYAWA SARKIN KANO SUNUSI LAMBAR GIRMA TA K.B.E.

HADEJIA A YAU!

AN RATAYA WA SARKIN KANO SUNUSI LAMBAR GIRMA TA K.B.E.





A cikin watan Satumba/1958, bubban Razdan na Kano Sir. Gawain Bell ya ratayawa Sarkin Kano Muhammadu Sunusi lambar Girma ta K.B.E. anyi gagarumin Hwan Daba inda aka kewaya gari daga nan aka nufo Ƙofar Fada inda anan ne aka ratayawa Sarki wannan lamba. Mutanen da sukayi kallon Dabar sun kwatanta ta da Dabar da aka yiwa Sarauniya. Sarakunan Ƙasar nan da yawa da manyan Ma'aikatan Gwamnati ne suka halarci wannan taro, a cikinsu harda Firimiyan Jihar Arewa Sir. Ahmadu Bello da Ministocinsa, har ma da Mukaddashin firayim Minista Sir. Abubakar Tafawa Ɓalewa.

Kimanin mutane Dubu Talatin (30,000) ne suka halarci taron shagalin Baiwa Sarki Sunusi wannan lambar Girma, ciki da wajen Jihar Arewa, abin sha'awa Sarkin Musulmi Sir. Abubakar da ya halarci taron ance rabonsa da Kano shekara 16 kenan. Firayim Minista bai samu zuwa ba amma Muhammadu Ribadu ya wakilce shi. Cikin manyan Baƙi harda Chif Jojin Sudan wadda Gwamnatin Arewa ta gayyato domin binciken Al'amuran Shari'ah a wannan Jiha, da kuma Wakilin Amurka a Nijeriya. Bayan an kimtsa duk manyan Baƙi sun zauna a Cikin Ƙwatattun Rumfuna sai Gwamnan Arewa ya nufo Ƙofar Mata inda aka je aka taryoshi akan Dawaki, Sarkin Kano da Hakimai da mahaya Dawaki duk aka tafi taryen Gwamna. Bayan sun gaisa da Sarki shima Gwamna sai ya hau Doki aka nufi ƙofar Kudu inda ake Shagalin bikin, ‘yan Doka masu Badujala ne suka share musu hanya suna tafe suna kiɗa da busa, Gwamna na tafe tare da Muƙaddashin Razdan na Kano Mr. melinctock. Sarki kuma na biye dasu da Dogarai da ‘yan Sulke da ‘yan Kwalkwali har zuwa ƙofar Kudu. 

Sarkin Musulmi Abubakar tare da Sarkin Gwandu sune suka kai Sarki Sunusi Rumfar da za’a rataya masa Lambar Girman, daga nan sai Razdan ya miƙe ya karanta saƙon Sarauniya na bayar da Lambar, sannan sai Gwamna ya miƙe ya Ratayawa Sarkin Kano Sunusi lambar, sai wuri ya kaure da Tafi da shewa da kiɗe kiɗe da Bushe bushe don murna.


WANNAN DARAJA TA KOWA CE.
Sarkin Kano Sunusi ya miƙe yayi jawabi inda ya fara da godewa Allah (swa), sannan yace “Ina godiya ga Allah wadda da ikonsa ne wannan abu ya kasance a rana irin ta yau, sannan ina ƙara godiya ga Mai Martaba Sarauniya saboda wannan Daraja da ta bani, tare da shaidar Amincewa a rataya min a gaban Jama’a. Wannan Daraja ta shafi kowa ba ƙasar Kano kawai ba, harda duk Jihar Arewa. Na tabbatar da wannan shine lokaci na biyu da aka bada irin wannan Lambar girma a Jihar Arewa, mu duka munyi farin ciki da Alfahari a lokacin da Sarkin Ingila King George na 6 ya baiwa Sarkin Musulmi irin wannan lambar, to ina Alfahari da cewa nine na Biyu da aka baiwa wannan lamba, nayi Alƙawari zanyi matuƙar ƙoƙarin da zan iya in nuna na dace da wannan lamba da aka bani.




ZAMA MASU ZUMUNCI DA INGILA.
Da Sarkin Kano Sir. Muhammadu Sunusi ya Juyo wajen Maganar Samun Mulkin Kai sai yace, "Yau saura watanni goma sha takwas 18, muke zaton samun cikakken mulkin kai na Nijeriya. Mun lura da irin wahalce wahalcen dake gabanmu, amma duk lokacin da na hangi waɗannan wahalce wahalce nakan ji daɗi idan na tuna ƙasar nan zata zama ɗaya daga cikin ƙasashen da suke haɗa kai da Ingila. Da taimakonsu da kuma Jagoransa, in Allah ya yarda ƙasarmu zatayi ta ci gaba da Arziƙi."

Bayan Sarkin Kano Sunusi ya gama Jawabi sai aka Sallami kowa, duka manyan Baƙi suka tafi masauƙi. Da daddare kuwa Jam'iyyar NPC ta shirya wata ƙasaitacciyar rawa a Randabu Hotel saboda murnar bayar da lamba girma ga Sarkin Kano Muhammadu Sunusi. Alhaji Mai-wada M.H.A. shine ya shugabanci bikin Rawar.

MADOGARA...
Gaskiya Ta fi Kobo
EAP/485-11-397

Tuesday, June 27, 2017

HADEJIA TOWN ASSESMENT REPORT BY H.N. BRICE SMITH, A.D.O. DECEMBER 1916.

HADEJIA A YAU!

   
1. No previous Assesment Report of Hadejia Town has been written, the only records available are those contained in Mr. A.C.G. Hastings General Assesment Repotr of the Hadejia Emirate compiledin March 1910.

2. The town is situated almost in the centre of the Emirate, and is surrounded by the Districts of Teffida Mabudee and Sarkin Dawaki.

3. The river Hadejiaa flowing east, lies as its nearest point a little more than a quarter of a mile from the south west gate. It begins to flow in the middle of June and continues until the end of November. During the rest of the year water is obtainable from pools or by digging in the river bed.

4. There are in addition 83 wells in the town itself, There is therefore an ample water supply available all the year round.

5. The Town had three Walls:-
(1) Dating from pre Fulani times, had four gates. It can be traced at the present  day by certain pits, Maikilabo on the west near the present Alkali's house, Attefi on the south near Gidan Sarkin Busa, and Dellah on the east near the house of the present Galladima. It was about one mile in circumference.
(2) Built by the fulani Sarki Sambo of Hadejia is difficult to trace except on the east where it follows approximately the eastern limit of houses, and on the west where it passes a "Chediya" tree east of the present market. it had five gates. Its perimeter was 2 miles 170 yards approximately. 
(3) Also built by Sarki Sambo is the present wall but when first built it did not extend on the east side of the town beyond the previous wall. the Habe settlement of Fantai remained outside it on the east. This wall was finally extended to its present size by Sarki Haruna, father of Sarki Muhammadu, who fell in the fighting with the Administration in 1906.

Haruna enclosed a large open space on the east to harbour fugitive villagers in case of war. There are five (5) gates. Its perimeter is now 4 miles 135 yards.
(4) The wall was divided up into section, for the repair of which certain villagers used to be responsible. The various gates are still in care of certain of the Sarakuna.
1. The Kofar Arewa.............. Sarkin Arewa
2. Kofar Gabas.................... Madawaki
3. Kofar Kudu.................... Teffida
4. Kofar Kogi................... Galadima
5.  Kofar Yamma.............. Sarkin Dawaki.

(5) It has been necessary frequently in the past to build temporary walls outside on the South side to prevent flood water from entering the town.

(6) For Three (3) months during the Bazara season of the present year 1916 a mirage (Hausa 'Kauwalwarniya') was visible on the open space between the eastern side of the town and the wall. A similar phenomenon was last seen 32 years ago when the Shehu of Bornu capture the town of Kadera in Adiyani District or Chiroma District. It was expected to portend some exceptional event and was followed by one of the heaviest rain falls within memory.

(7) The town is almost entirely composed of flat roof-ed mud houses and is well kept and clean.

(8) The market is situated inside the town neaar the west gate. The booth are of mud with a few grass (Rumfuna). It is held daily, but the Chief market day is Sunday. The slaughter ground has recently been removed from the market to a spot on the west side, outside the town walls.

(9) Sanitation is on the whole good, the town is noticably free from odours.

(10) Hadejia possesses no Historical document, Authentic History dates only from the founding of the Fulani dynasty early in the 19th Century. It has been recorded in Captain J.M. Fremanle's History of Katagum and in Mr. A.C.G. Hasting's assesment report on Hadejia Emirate written in 1910.

(11) Additional information has been obtained for this report from the following authorities;-
(a) The Galadiman Hadejia-- Usuman
(b) Moman Jekada (one of the Emir Abdulkadir's retinue)
(c) An aged man named Mallam, one of the few surviving descendants of the Habes of pre-fulani times.

The town was founded by a hunter named HADE, a Barebari from Machina (Bornu). Hadejia wandered south hunting, and finding a favourable hunting ground, hung up his quiver on certain 'Tsamiya' tree under which he was resting. His Dog wandered off and his master noticed on its return that it had found water to quench its thirst. He followed the dog which led him to a river. He thereupon returned to Machina and reported to his family that he had found a suitable place for a house, and subsequently  returned with them to the spot. This place proved to be in the country of Auyo, a flourishing Habe town at the time which had been founded about 1,400 A.D. He took to wife a lame woman of the Auyokawa, who lived in a small hamlet nearby. A town sprang up and he was made first Sarki of Hadejia. He was followed by a series of 32 Habe Chiefs, of whom only the names of three are known today, i.e. BAUDE, MUSA And ABUBAKAR. During the reign of Abubakar of Hadejia and Jibrin of Auyo, the fulani arrived from Gobir (via Massina) seeking grazing grounds..................Hadejia A yau.         continued.....  

Wednesday, May 24, 2017

HADEJIA IN THE YEAR 1856.

HADEJIA A YAU!





 TRAVEL AND DISCOVERIES OF NORTH AND CENTRAL AFRICA... BY HENRICH BARTH.
(PAGE 236)

With regard to the Empire of Sokoto, there happened at this time a catastrophe which while it was an unmistakable proof of the devility of that vast agglomeration of provinces, proved at the same time extremely favourable to Bornu; For on the first day of August the news arrived that Buwari or Bukhari the exile Governor of Hadejia, who had conquered the town and killed his Brother Ahmadu, had thrown back with great loss, an immense army sent against him by Aliyu, the Emperor of Sokoto, under the command of his prime minister Abdu Gedado, and composed of the forces of the provinces of Kano, Bauchi,Katagum, Marmar and Buberu, when several hundreds were said to have perish in the Komadugu, or the great fiumara of Bornu.

TRAVEL AND DISCOVERY IN NORTH AND CENTRAL AFRICA.....  By Heinrich Barth 1856. Chapter XXVI. Page 196.

Hadeja, a  large  town surrounded with a beautiful  and very strong double clay wall, and well  inhabited, the  courtyards being  inclosed  with  clay  walls,  but containing only reed huts.

The inhabitants employ  themselves exclusively in warlike expe¬ditions, and have no industry; but nevertheless there are  still to be seen here a few dyeing-pots, marking the eastern limit  of  this branch of industry.  On the south side of the town is a kogi, or komadugu,  with a  stream of running water in the  rainy  season,but  with only stagnant  pools in summer, along which a little wheat is  cultivated.  It is generally called Wani.

  6th. Garu-n-ghabbes,  a middle-sized  walled  town,  the  first place of Bornu, on this side 3 with a good deal of cultivation around. Though without importance in other respects, it is so in  an his¬torical point of view ; for this place being identical with the town Biram ta ghabbes, mentioned  above, is  regarded as  the oldest place of the seven original settlements  of the Hausa nation.

Thursday, May 11, 2017

BUKHARI OF HADEJIA... (By Henry Barth)

HADEJIA A YAU!

Travel and discovery in North and central  Africa. By Henry  Barth.......... 

March 18.] BENZARI— BUKHARI OF HADEJA. 323 

Any protection in the neighbourhood of some villages. After we had passed the empty market-place of the little walled town Kabbori, the surface of the ground had a very peculiar look, being covered entirely with colocynths, which were just in maturity. About a mile and a half further on we took up our quarters in Benzari, a town belonging to the province of Mashena, or Maseena, and were well received and hospitably treated by the Ghaladima. The town is separated into two parts by a spacious opening, wherein is the principal well which supplies almost the whole population, but its depth is considerable, being more than twenty fathoms. Here we filled our water-skin the next morning before we set out. 



Tuesday ', March 18. — Scarcely had we left Benzari behind us when my ears were struck by the distant sound of drums and singing, and I learnt on inquiry that it was Bukhari, or, as the Bornu people call him, Buwari, the deposed governor of Hadeja and the brother of Ahmedu, the present ruler of that town. Bokhari's name was then new, not only to me, but even to the natives of the neighbouring provinces. He had been governor of Hadeja, but being a clever and restless man he, or rather his jealous brother,  excited the suspicion of his liege lord 'Aliyu, the ruler of Sokoto, who had deposed him and given the govern-ment to his brother Ahmedu,where upon Bokhari had nothing else to do but to throw himself upon the hospitality and protection of the Bornu people, who received him with open arms, the governor of Mashena, with the sanction of his liege lord the sheikh of Bornu, assigning to him a neighbouring place, Yerimari, for his residence.
This is an incident of very frequent occurrence in these loosely connected empires; but it is particularly so with the Fulbe, among whom one brother often cherishes the most inveterate hatred against another. Exactly the same thing we have seen already in Katsena. Bokhari having remained some time quietly in this place, strengthening his party and assisted underhand with arms and men by the vizier of Bornu, had just now set out to try his fortune against his brother, and was beating the drums in order to collect as many people as possible. Predatory incursions are nothing new in these quarters, where several  provinces and entirely distinct empires have a common frontier; but this, as the event proved, was rather a memorable campaign fortfie whole of this part of Negroland, and was to become "the beginning of sorrows" for all the country around. For Bokhari having taken the strongtrong town of Hadeja, and killed his brother, was not only able to defend himself in his new position, vanquishing all the armies sent against him, and amongst them the whole military force of the empire of Sokoto, which was led on by the vizier in person, 'Abdu the son of Gedado, Clapperton's old friend, but spread terror and devastation to thevery gates of Kano. Indeed, on my second journey through these regions, I shall have the sad duty of describing the state of misery into which districts, which on my former visit I had found flourishing and populous, had been reduced by this warlike chieftain, who instead of founding a strong kingdom and showing himself a great prince, chose rather, like most of his countrymen, to  his power on the destruction. eir 'of 

324. TRAVELS OF AFRICA. [185]  
and devastation of the country around him, and to make himsetf a slave- dealer on a grand scale. Tens of thousands of unfortunate people, pagans as well as Mohammedans, unprotected in their wellbeing by their lazy and effeminate rulers, have from the hands of Bokhari passed into those of the slave-dealer, and have been carried away from their native home into distant regions. Kept in alarm by the drumming, and making some not very tranquilling reflections on the weakness of our little band, which consisted three men and a boy, in the turbulent state of the country through which we were passing, we continued silently on, while the character of the landscape had nothing peculiarly adapted to cheer the mind. 
Cultivation beginning to cease, nothing was to be seen but an immense level tract of country covered with the monotonous Asclepias gigantea with only a single poor Balanites now and then. But the scene became more animated as we approached Chifowa, (Shafowa) a considerable town sur-rounded by a low earthen wall, which I was greatly astonished to hear belonged still to the territory of Gummel, and was also assigned to Bokhari during his exile. The boundary between the provinces must run here in a very waving line. 

All that I observed here testified that the Hausa population still greatly  predominated; and as we had to turn close round the place on the north side, where the ground rose, we had a fine view over the whole interior of the town. It presented a very animated spectacle; and a large number of horsemen were assembled here, evidently in connection with the enterprise of Bokhari, while men and women were busy carrying water into the town from a considerable distance. Of  cultivation, however, very few traces appeared ; but a good many cattle and sheep, and even some camels, were seen grazing about. In Kase-Itiwa also, the next town, we were complimented with the usual Hausa salute. Having then passed through a monotonous tract of country covered with tall reed-grass and with the Asclepias, we reached the town of Yelkazl at half-past nine o'clock in the morning. Here the governor of the province of Mashena, who generally has his residence in the town of the same name, was staying at present, apparently on account of the expedition of Bokhari, which he was assisting under-hand ; and I accordingly had to pay him my compliments, as my horseman, who was a servant of Dan-Tanoma, could not well conduct me any further. We therefore entered the town by the north gate, and found people very busy repairing the fortification, consisting of two walls and three ditches of considerable depth, two of which ran outside round the outer wall, while the third was enclosed between the two walls. 

Having presented ourselves at the residence of the governor, which was situated in the middle of the town, and consisted altogether of reed-work, we obtained good quarters, with a spacious and cool shed, which was the only thing we wanted ; for being anxious not to lose any more time, I had resolved to start again in the afternoon. In order, therefore, to obtain a guide as soon as possible, I went to pay my compliments to the governor, whose name was Mohammed. After a little delay.

March 1 8.] THE  GOVERNOR OF MASHENA.—TAGANAMA. 32

Sunday, February 12, 2017

TARIHIN ƊAN HAUSA (Sir Hanns Vischer)

HADEJIA A YAU!


An haifi Ɗan Hausa a cikin shekarar 1876, bai fara aiki a ko ina ba sai a Nigeria a cikin shekarar 1903. ya fara aiki a matsayin mataimakin Razdan, kuma sunansa shine Sir. Hanns Vischer, ya fara zuwa Ƙasar nan akan aikin Mishan ne. ya fara zuwa ƙasar nan ne tare da Dr. W.R.  Miller da Sarkin Hausa Reb. G.P. Bargery, farkon samun aikinsa an ajiyeshi a waɗansu wurare harma ya taɓa zama a Barno. yana can Barno ne yayi tafiya da Ayarin Raƙuma daga Tarabulus zuwa Barno ta hanyar Marzuk. har ya rubuta littafi akan tafiyarsa, wadda ya sakawa suna ƙetarar Sahara. yayi wannan tafiya tare da wani yaronsa da ake ƙira Sa'id. shi Sa'id ya daɗe yana Masinja sai a shekarar 1945 ya rasu, duk waɗanda sukayi makaranta a Nasarawa ta kano sun sanshi.

Cikin shekarar 1908, Ɗan Hausa ya zama gwamnan makaranta har yaje ƙasar Sudan don ya koyo yadda za'a shirya Al'amarin Ilmi anan. A shekarar 1910 ya kafa makarantar Turawa a Nasarawa dake Kano, yara da samarin da aka buɗe makarantar dasu bayan shekara uku kuma sai su fita suje suyi koyarwa a makarantu na ƙasashensu, kamar su Katsina, Sokoto, Barno, Bidda da Zariya. Wannan makaranta ta Ɗan Hausa tana nan a kusa da ofishin Razdan na Kano kuma har yanzu wannan gida yana nan. Cikin shekarar 1915 ya shiga aikin soja har ya zama laftanal aka gama shi da masu kula da shirin labaran yaƙi, ana nan har ya zama kyaftin har dai ya kai matsayin Manjo. Cikin watan Yuli 1917 Ɗan Hausa ya koma Ingila sakamakon Jinya da ta dameshi, amma dukda haka bayan ya koma Ingila yaci gaba da Taimakon ƙasar nan ta hanyar Ilmi. 
Ɗan Hausa yakan riƙa bada labarin zamansa a ƙasar nan har yakan riƙa bada labarin wani Masinjan Razdan na ƙasar nan Mr. George Tomlinson, lokacin da Masinjan zai je Hajji sai da ya isa Bahar Muhid aka ce ya makara, da zai koma gida ya kewayo ya biyo ta Bahar Rum. har ya isa Birnin Southampton inda Ɗan Hausa yake aiki. anan ya zauna a tashar Jirgin Ruwa tare da sauran fasinja, amma da 'yan Gadin sukaga irin siffarsa sai suka ƙi yarda dashi suka kai shi wurin Ɗan Hausa. Shi da ganin mutumin ya san Bahaushe ne amma Ɗan Hausa bai nuna masa ya iya Hausa ba, sai ya faɗa shi da tambaya da turanci, Bahaushen nan tsoro ya kama shi, amma da yaji Ɗan Hausa ya masa magana da Hausa sai yayi ta kuka don murna. ya sa aka bashi masauƙi mai kyau kuma ya gamashi da Takarda cewa mutumin nan abokin aikinsa ne na Africa. kaga bai taɓa sanin mutumin ba amma saboda yana ƙaunar mutanen  Africa yayi masa wannan Darajar. Cikin 1917 aka kai Ɗan Hausa ofis ɗin wakilin Ingila dake Spain ya zauna acan har aka gama yaƙi.
A shekarar 1923 ya zama sakataren wata jam'iyya mai lura da yadda za'a shirya zancen ilmi a ƙasashen da suke ƙarƙashin mulkin Ingila, kafin ya huta a wannan aiki ne ya samu bubbar lambar Girma ya zama ''Knight'' yana cikin waɗanda suka kafa jam'iyya mai lura da zancen harsuna na Africa watau ''Institute of African Languages and cultures''
Mallam Bello Kagara yace.... 

Haƙiƙa ya cancanci ace dashi Ɗan Hausa, don dabarar sa da yayi nufin bude makarantu anan Nijeriya ta Arewa sai yaje Sakkwato a hankali ya fara da can ya ɗauko ta daga tushe. Bayan haka kuma yaga babu inda ya kamata ya kafa makarantar sai tsakiyar jama'a watau Birnin Kano, sai yaje Nasarawa gabas da kano ya bude ta". Da fari bai ɗauki kowa ba sai 'ya'yan sarakuna, da Hakimai, da Alkalai, da shaihunnan maluma. 

Akwai manyan Sarakuna daga cikin Almajiran sa, kamar sarkin Gwandu da Sarkin Zazzau, da Lamidon Adamawa Mustapha da Sarkin Yawuri, Hakimai kuwa Allah yayi yawa dasu! Sunan Ɗan Hausa har abada bashi ɓata anan ƙasar musamman a ƙasar Kano.  


Malam Bello Kagara yace... "babu abinda yake ban mamaki kamar zamanmu dashi a Nasarawa, ga Almajiran sa cikin Aji da Amawali da Alkyabbu, dasu da malamai sun zama bubba da hula yaro da hula, ga Dawakai da zagage a ƙofar makaranta duk na Almajiran sa ne suna jira a tashi su hau. Amma duk da haka Ɗan Hausa ya ƙyale mu, kowannen mu in safiya tayi zamuyi shara tun daga ciki har waje, ga Barorinmu na kallo basu da ikon su karbe mu. Mu ratsa Kano har Dala mu ɗauko fid da sartse a kai, alhali kuwa ga Dawaki da zagage da Alkyabbu sun riƙe a ƙofar makaranta".
A cikin 1913, yaga malamai sun samu sai ya fara bude makarantu a manyan Alƙaryu don a watsa Ilmi a ko ina, dubi yanzu yadda abu ya tabbata. Amma kam kada ka tona wahalar da Turawan farko suka sha kafin Ilmin Boko ya tabbata..... 

MADOGARA.... 
Gaskiya tafi kobo ta 175.
Sir. Hanns Wikipedia 
Eap.bl.uk. 

Sunday, January 15, 2017

SARKIN MUSULMI SIR. ABUBAKAR III.

HADEJIA A YAU!


SARKIN MUSULMI ABUBAKAR. 
Cikin 1902, ana kamar badi Turawa zasu zo Sokoto anka haifeni a wani gari wai shi Dange. Tun ina dan shekara Bakwai (7) Marigayi Sarkin Musulmi Hassan ya riƙe ni, da na dan yi wayo na isa fara karatu, da yake Sarkin Musulmi Malami ne bai kai ni kowace makaranta ba, sai ya tsareni nan gaba nai shina koya min karatu. Shina kuma kula dani da hana ni yawan Shedana irin ta yara. 

Lokacin da Sarkin Musulmi Hassan ke Mallamin Uban Kasar Dange (Hakimin Dange),  da na fara ido wajen Karatu sai nayi ta taimako nai wajen Aikinga. Muna nan haka cikin Shekarar 1923, Sarkin Musulmi Hassan ya sami Sarautar Sarkin Bauran Dange. Da ya sami wannan Sarautar ni kuma sai ya maishe ni matsayi nai na zama ni am Mallami nai. (Malamin Hakimi). 

Muna nan haka har cikin shekarar 1931, Allah ya nufa Sarkin Musulmi Hassan ya zama Sarkin Musulmi. Da anka natsa sai ya dauko ni daga Dange ya maida ni Sokoto ya nada ni Sardauna, na zama daya daga cikin mataimaka nai ga harkokin kasa.  A cikin Birni kuma ya sa in rinka kula da dukkan wurare na Aiki, kamar su Gidan Yari,  Gidan Ayyuka, likitocin Shanu, Gandun Daji, Dagarawa da dai Sauransu. A wannan lokacin har Kaduna nazo koyon Aikin 'yan Doka dan in samu sanin hanyar taimakonsu. In ko na fita Rangadi in ka jini a wajen wanga Uban kasa yau gobe sai ka jini a wajen wancan, musamman lokacin Haraji ko Jangali. Wani lokaci nakanyi wata biyar ko shida ban leko cikin Birni ba. 

Muna nan haka sai anka yi mani  Uban Kasar Talatar Mafara, nayi watanni hudu (4) ina wagga Sarauta, sai Allah ya yiwa Sarkin Musulmi Hassan rasuwa cikin Shekarar 1938, Allah shi gafarta masa Amin. Bayan rasuwa tai ni kuma Allah ya kawo ni wagga Matsayi. Ina fatan Ubangiji Allah shi taya ni rikawa. 

Sarkin Musulmi Abubakar shine dan Usman,  Usman dan Sarkin Musulmi Mu'azu (wato uban Marigayi Sarkin Musulmi Hassan) Sarkin Musulmi Mu'azu dan Sarkin Musulmi Muhammadu Bello, Sarkin Musulmi Bello dan Shaihu Usman Dan Hodiyo. Allah shi gafarta musu baki daya Amin. 

Sarkin Musulmi Abubakar bai shiga makarantar Turawa ba amma ya koyi Rubutu da Karatu irin nasu. Sarkin Musulmi Abubakar  shine Sarkin da yafi kowa dadewa a Sarautar Sarkin Musulmi, domin ya shekara Hamsin yana kan Halifar Shehu  Usman Dan Hodiyo. Ya fara Sarauta tun lokacin Turawa,  An nada shi ranar 17/yuni/1938, Razdan na Sokoto  Commander J. Carrow shine ya nada shi. Sarkin Musulmi Abubakar yayi Aiki da Gwamnatoci  Takwas (8), a Nigeria bayan samun 'yancin  Kai.  Bayan zamansa Sarkin Musulmi shine ya Baiwa Ahmadu Bello Sarautarsa ta Sardauna a cikin shekarar 1938. Ya rasu yana da shekaru 85 a Duniya,  ya rasu a cikin shekarar 1988. Allah ya Gafarta masa da rahma tare da Al' ummar Annabi baki daya. 


Madogara....... 
1. Sultan Abubakar lll, Littafin Jean Boyd da Hamzat M. Maishanu.
2. Sultan Muhd. Maccido  in the shadow of his Ancestors,  Littafin Hassana Isma'ila Bichi.
3. Gaskiya ta fi Kobo ta Hudu (4) 1939.

Tuesday, November 1, 2016

TARIHIN GARIN KANO.....


               TARIHIN GARIN KANO….


Tarihin Birnin kano yana da tsawo kwarai yana nan kuwa a Rubuce, Munji ance wani mai suna Bagauda ne ya fara Sarautar Kano, kuma ance jikan Bayajidda ne wadda ya kashe Macijiyar Daura. Tun daga zamanin Bagauda har karshen zamanin da Habe suka yi Sarauta anyi sarakuna Arba’in da takwas (48) a kano.

FARKON SHIGOWAR MUSULUNCI…
Ganuwar Kano ta farko an gina ta wajen shekara fiye da Daari takwas da tamanin (880) da suka wuce, amma a lokacin Birnin bashi da girma kamar yanzu, amma ban samu labarin sarakunan lokacin ba sai dai ance a lokacin Maguzawa ne. sai wajen tsakanin 1300 da 1400, wajen shekara dari bakwai da suka wuce, a zamanin wani Sarki da ake kira Yaji, a lokacin ne Addinin musulunci ya shigo kano. Watakila Fulani ne suka shigo dashi, nan da nan mutanen kano suka karbi Addinin musulunci hannu biyu-biyu suka shiga gina masallatai wannan shi yasa mutanen kano suka fara yaki da mutanen da suke kusa dasu da wasu kasashe na Hausa, suka shiga kai hari ga mutanen da suke kudu dasu wato mutanen Bakin Kwara har Biniwai.
      Daga baya sai mutanen da kano taci da yaki suka ture mata Ganuwar suka kuma kore mutanenta, ganin haka sai Ban gaskiyarsu ga Addinin musulunci yayi sanyi suka koma addinin maguzancinsu. Daga nan suka shiga yaki da Zazzau, wani lokaci suyi Nasara wani lokaci ayi Nasara a kansu. A wajen  shekarar 1420, watau shekarar 527 da suka wuce, a wannan lokacin ne  mutanen kano suka fara gamuwa da mutanen Barno, A lokacin ne kuma Rakuma suka fara shigowa kasar Hausa. Sukazo da Ilmi da Littatafai da suka samo daga Timbuktu, daga nan ne hanyar ci gaba ta bude a kasar Hausa musamman Kano.

ADDININ MUSULUNCI YA ZAUNA.
Muhammadu Rumfa yana daya daga cikin shahararrun sarakunan kano, yayi Sarauta tsakanin 1463 zuwa 1493, A zamaninsa ne malamai sukazo daga kasar Masar suka gyara Addinin musulunci a Kano. Muhammadu Rumfa ya ginawa kansa Fada ya kuma gina sabuwar Ganuwa mai kofofi Bakwai (7), a lokacin Birnin ya cika kwarai da jama’a har wasu suna gina gidaje a bayan Ganuwa. Kano kuma sai ta juya yake yake da Katsina, har akwai wani yaki da suka shekara goma sha daya suna bugawa, daga baya Kano taci Nasara. Wani shahararren Sarkin Kano kuma shine Muhammadu kisoki a farkon sarautarsa abin bai yiwa kanawa kyau ba, don wadansu mutanen wajen Timbuktu sun kawowa kasar hari kuma sukaci birnin, amma daga baya kano ta murmure harma suka fara yake yake da Barno. Wannan yaki anyi ta bugashi har kusan zuwan Turawa, mutanen Jukun kuma sun kawowa kano hari har sun cisu, suka saka musu Haraji suna biya amma Jukunawa basu dade ba.

          Daga su fa sai Barno ta lakume kano, duk wadda yasan Birnin kano sosai yasan  gidan da ake kira Gidan Shettima. Nan ne gidan Razdan na cikin Birni, to nan ne gidan da Wakilin Shaihun Barno ke zaune a kano a lokacinda kano ke karkashin Barno.

        FULANI SUN KARBE MULKI…….
Cikin shekarar 1806, watau wajen shekara 216 kenan sai Tawayen Fulani ya kai kano. Anan wani shugaban Fulani da ake kira Dan Yahya ya buga da sarkin kano a wani wuri mil 25 daga Arewacin Birnin kano, yaci Nasara a kansa. Amma dukda haka hargitsi bai kwanta ba. Gidajen Sarauta biyar na Fulani kowa ya kawo gwaninsa yace shi za’a yiwa Sarautar kano. Da aka rasa tayi sai aka kai maganar gaban Shaihu Usman Danfodiyo, shikuwa yaki zaben kowa a cikinsu. Sai ya tambayesu ko wanene yafi kowa Ilmi a kano? Sai suka ce masa wani ne da ake kiransa Sulaimanu, ba ma wadda ya san shi sosai, Da jin haka sai Shaihu Usmanu yayi masa Sarautar kano.

             ZUWAN TURAWA…..
Duk wadda ya karanta Tarihin Nigeria ta Arewa da yadda ta koma hannun Turawa, yaji labarin yadda Magajin Kafi ya kashe Razdan din da ake kira da suna Moloney, da yaga abinda yayi lalle zai janyo bubban Tashin hankali sai ya gudu yaje gaban Sarkinsa Sarkin Zazzau, kunsan da can kasar na cikin kasar Zazzau ne. a zamanin Gwamna Lugga ne akayi abin kafin ya zama Gwamna, sai Lugga yace Sarkin Zazzau ya bada Magajin Kafi ayi masa Shari’ah, amma Sarki yaki. Suka taru da Magajin Kafi suka gudu kano. Sai Gwamna Lugga da Sojojinsa suka bi zuwa kano, kano tace babu wata maganar a bada wadannan mutane sai dai ayi yaki. Gashi ma tana samun riba wajen sayar da Bayi, Turawa suna neman hanawa. Bugun farko anyi shi a cikin 1903 a Bebeji ta kasar kano, Turawa suka make Bebeji suka wuce zuwa Kano. Dama Birni a shirye yake an kulle duk kofofi, Dakaru kuma suna shirye, Amma Sarki da Magajin Kafi sun gudu sun nufi Sakkwato. Turawa suka daidaici  Ganuwa suka buga mata Igwa sai ta Rushe, suka shiga Birni. Da shigarsu sai aka waste fada yak are kowa ya kama gabansa. Kashegari kowa na ta harkarsa kamar ma babu abinda ya faru, in mutum yaje kasuwa sai ya iske mutane suna ta saye da sayarwarsu, babu abinda ya damesu. Amma nan da nan Turawa suka rufe kasuwar sayar da Bayi suka bude Kurkuku aka fidda wadanda suke ciki. Daga nan fa kano ta shiga sabuwar hanya ta ci gaba a cikin mulkin Turawa.

MADOGARA....
Razdan  C.R Niven
Muhammadan Emirate.
Assessment report by colonial Administration. 

Sunday, October 30, 2016

TARIHIN GARIN BARNO (MAIDUGURI)...

HADEJIA A YAU!
        
Mutanen  Barno suna da yawa qwarai, ita kuwa Barno tana kusa da Tafkin Chadi ne, wannan Tafki yana da ban mamaki qwarai don baya da zurfi har mutum yana iya tuqa kwale-kwale ya ratsa Tafkin na Chadi saboda Ruwan Kogi kaxan yake shiga Tafkin kuma iska tana hura shi daga gefe zuwa gefe. Da ka matso kusa da Tafkin sai kayi ta ganin abin mamaki, in kana gabar tafkin bazakaga Ruwa ba sai kayi ta ganin Ciyayi har fiye da Mil biyu gabanka. Mazauna wurin Larabawa ne da suka Dogara da tafkin don rufawa kansu Asiri. In ka duba kewaye da tafkin sai kaga kasa ce shimfidaddiya, ta ko ina kuwa shimfidaddiyar kasar nan ta kai Mil dari da wani abin, amma in ka matsi tafkin sai kaga gangara kadan zuwa tafkin. 

Wannan shimfidaddiyar kasa ta zama kamar hanya tsakanin  kasashen Afrika ta yamma da tsakiyar Afrika da Dafur da kuma kwarin kogin Nil. Ta nan ne matafiya na Afrika na shekaru suke wucewa. Hanyar nan tana da wuyar bi amma bata da wuya kamar hanyar da take Arewacinta, wadda sai an ratsa Hamada ko wadda sai an bi tsakanin Duwatsu  daga kudu. Wurin nan kana ma kamar fadama lokacin Ruwa, amma kuma in Ruwan ya janye ana iya wucewa. Iyakar saninmu wadansu mutane ne an ace musu ‘SO’ suka fara ama a wurin nan, kuma ana cewa mutanen suna da Girman jiki da tsawo kamar wadanda suka fara ama a Kano. Amma cikin Tarihi abinda aka iya samu nasu shine manya manyan Tukwane, wadda akace matansu suna dibar Ruwa dasu. Tukwanen suna da nauyi har sai mutane da dama sun hadu zasu iya daga su daga wurin da suke. Kowace Tukunya kuma tayi misalign kafa biyar a tsaye, wadannan mutane a Gabar Tafkin Chadi suka zauna. Babu dai wadda yasan daga inda suka fito, kuma da wuya a kara gano wani abu game dasu, sai dai in an kara hako irin abinda suka bari…


WADANDA SUKA FARA MULKI A WURIN….
Wadanda suka fara mulki a kewayen Tafkin Chadi, wadansu mutane ne ana ce dasu SEF. Asalinsu kuwa Berber ne, watakila sunzo ne da kansu ko kuma sun hade ne da mutanen da sukazo daga kudancin Bahar Rum ne. sune suka kafa Mulkin Kanem, suka zauna sukayi mulki a wurin yau misalin Shekara 1,225 kenan da suka wuce, sai wasu Kabilu suka kara zuwa suka zauna har suka kara girman wurin. Cikin 1250, shekara ta 697 kenan Dunama  Dabalemi, Mai na Kanem ya mulki makekiyar kasa wadda tun daga Kogin Nil taa kai Kogin Kwara, har wani yankin Hamada Kasar nan ta mamaye. Daga Fezza (A Kudancin Tarabulus) har Duwatsun nan na Mandara na kudu da Chadi duk kasarsa ce. Kasarsa tayi iyaka da Songhai wajen kogin Kwara, har dai kasar Hausa duk cikin Kasarsa take a da. Masu mulkin wannan kasa suna saduwa da masu mulkin kasar Masar da Tarabulus harma wakilan waccan kasar suna zuwa wannan kasar don wani muhimmin Al’amari. A lokacin nan ana tsammanin Kanuri wadda Hausawa ke kiransu Barebari, sun gauraya da wasu kabilu ne daban. Ana tsammani su Kanuri tare sukazo da kakannin kakannin Hausawa.

Bayanda masu mulkin Kanem watau Sef, suka kaura sai suka koma kano, bayan shekara saba’in (70) sai Mai Ali Ghaji ya sake kafa wani mulkin amma a yammacin Chadi ya kafa. Bubban Garinsa shine Birnin Ngazargamu, yanzu garin ya zama kango amma da ganin kangon Garin kasan bubban gari ne. misalin shekara dari uku (300) da suka wuce anyi sarakuna masu hikima a Barno, kamar yadda akayi a sauran kasashe. Cikin Sarakunan Barno akwai wani wai shi Idris Alooma, yana da wani Malami wadda ya rubuta labarai iri iri na lokacin nan, wadda da taimakonsu muna iya gane abinda ya faru a lokacin nan. Amma a lokacin nan Barno ba kamar Barnon da muka sani a yanzu take ba, lokacin nan daga Nguru sai ka fada kasar Hausa. Nguru  tana da muhimmanci kwarai a Daular Kanem, saboda haka sai aka damkata ga Galadiman Barno, daya daga cikin manyan Hakiman Barno…..

       FULANI SUN YAKI BARNO……….
Fulani sun baiwa Barno Kashi har fiye da yadda suka ba Kasashen Hausa, Fulani sun ci Bubban Birnin Kanuri. Koda yake Kanuri sun kori Fulani amma daga baya sun dawo, to da suka sake dawowa sai Mai na Barno ya nemi Taimako daga Kanem. Muhammad Al-Amin El-kanemi wadda aka fi sani da Shaihu Laminu, shine shugaban wadanda sukazo taimakon nan. Shi Shaihu Laminu Haziki ne kwarai, kuma yana da Ilmi mai yawa. Ya taba zuwa Hajji kuma ya taba zama a Masar, lokacin da zaizo yayi ta Gargadi ga mutanen Kanem don suzo su taimaki mutanen Barno. Da sukazo kuwa sai suka samu sa’a suka kori Fulani, amma Fulani basu dade ba sai suka sake cin Birnin Ngazargamu a cikin shekarar 1810. Har yanzu Shaihu Laminu ya sake zuwa Taimakon Kanuri, a wannan lokacin sai ya gayyaci Larabawa suka taimakeshi ya sake korar Fulani. To sai Shaihu Laminu ya zauna a Kukawa, koda yake Sarakunan Barno suke kula da Al’amarin kasar, dukda haka Shaihu Laminu shine Uban kasar Barno.
Umaru dan Shaihu Laminu shine ya gwada sosai don yana so yazama Mai na kasar Barno, amma Mai na karshe wani yaro dan shekara Goma sha bakwai (17), yayi kokarin hana Umaru ya zama Mai. To sai yaki ya tashi, Yakin nan fa shine karshen Sarakunan nan da akayi a Barno daya na bin daya har misalign shekara dubu (1000).

  SHIGOWAR RABEH AZ-ZUBAYR……
Cikin shekarar 1893 sai Rabeh yazo daga Sudan da shiri na gaske, ya afkawa Barno nan da nan yayi Karin kumallo da ita. Allahu Akbar! Cikin yakin nan ne aka kashe Kakan Shaihun Barno na yanzu, wajen shekara shida (6), Rabeh da mutanensa sai abinda sukaga dama a Barno. Wani yaki da akayi a kusa da Farlomi, nan faransawa suka kori Rabeh har suka kashe Dansa Foldlellah. Bayan lokaci kadan sai Ingilishi suka ci kasar da yaki kuma suka mayar da zaman Lafiya da Salama. 

   RIKICIN BOKO HARAM......... 

Saturday, October 15, 2016

BUPOLY HADEJIA... TRIBUTES TO PROF. M.A.HUSSAINI. By Auwal Abu Daud.

HADEJIA A YAU!


The narratives of Binyaminu Usman College of Agriculture, Hadejia now Binyaminu Usman Polytechnic, could not be complete without identifying with the former Provost and Rector.
Prof. Muhammad Auwal Hussaini . The
journey begins four years ago, precisely on 19th September, 2012 when he took over as the 2nd Provost of the former autonomous College of Agriculture. His arrival at the scene brought hope and revolutionized the institution to stand tall among its contemporaries.

Prof. M.A.Hussaini as erudite professor
of Agronomy brought his wealth of experience to bear on every sphere of the institution. He came at a time when the College was desperately in need of
leadership with vision to frontally steer the ship of the crisis ridden institution which clearly manifested in low students’ enrolment, low teacher to students ratio, obsolete equipment, low staff moral and a kind of generalized hopelessness. To his credit within shortest time the scenario changed for better. The manifestation of his good leadership style could be recognized through modest achievements recorded in the following areas:

1. Increasing number of academic staff: The academic staff was strengthened by
54.76% rise by recruitment of competent and dedicated staff through open and transparent process for the first time in the history of the College; from 38-84 academic staff.
2. Establishment of new academic programmes: the number of academic programmes of the institution were rised from four(4) National Diploma
programmes to nine (9), 55.55% increase. Also 0-5 Higher National Diploma (HND) programmes were equally established. Eight (8) programmes were granted interim accreditation by National Board for Technical Education (NBTE).
3. Provision of laptop computers to all
academic staff and strategic non- academic staff through National Communication Commission (NCC) ICT
support scheme.
4. Digitization of Student Record and Staff Management System by establishing first website and portal of the institution. 
5. Digitization of admission process, results processing and examinations management.
6. Establishment of Management Information System Unit (MIS) for the institution.
7. Provision of Wireless Internet Service at the institution library.
8. Reinvigorating the institution’s animal farm by providing necessary facilities.
9. Establishment of functional poultry
farm for the institution.
10. Establishment of standard orchard
11. Establishment of Date Palm plantation.
12. Establishment of Moringa plantation.
13. Establishment of Neem Tree plantation at new campus of the institution.
14. Establishment of Guava plantation.
15. Completion of new site of the institution with state of the art facilities.
16. Establishment of modern Digital Metrological Station (DMS).
17. Regular payment of staff development packages.
18. Regular supply of staff welfare package
19. Establishment of Staff Welfare Committee (SWC).
20. Establishment of fish farm and hatchery.
21. Regular training and retraining of staff on areas of strategic interest to the institution.
22. Speeding process of result collection.
23. Landscaping of major roads at new campus.
24. Providing mentorship to staff.
25. Drastically reducing corruption in
admission and examination through the use of Information and Communication Technology (ICT).
26. Establishment of Monthly Bulletin
for the institution in order to improve image of the institution. And above all, on 15th January, 2016 the College was upgraded to status of a Polytechnic by the Jigawa State Government.

Prof Dedication to work is uncommon as he demonstrated by coming to office
regularly; from Monday to Friday sometime even on weekends.
These traits really had endeared him to
many. Unlike contemporary Africans, when his first term was coming to an end many people encouraged him to seek for second term but he told them that he has done his best to the institution and therefore there is need for him give chance for somebody to try and consolidate on his gains. The Polytechnic community will certainly miss his humbleness and dedication to service.

As you retire as our Rector we fervently pray that May Almighty Allah reward your meritorious service to your state and your country and may he give you good health and strength to continue to render selfless service to humanity.
Thank u sir. 

Wednesday, October 12, 2016

THE SHETTIMA OF HADEJIA, BARRISTER IBRAHIM HASSAN HADEJIA. By Muhammad Lawal Yahya.

HADEJIA A YAU!

THE DEPUTY GOVERNOR BARRISTER IBRAHIM HASSAN Born in 1965 into the family of late elder statesman, Alhaji Hassan Hadejia who was until his death, the Shetima of Hadejia, the present Deputy Governor. 

 Barrister Ibrahim Hassan went through the Sacred Heart Primary. School, Kaduna, Barewa College Zaria, School of Basic Studies, ABU zaria, from where he was enrolled into the Faculty of Law, Ahmadu Bello University, Zaria, and the Nigerian Law School Lagos after which he was called to the Bar. He later went to the Department of Continuing Education, at the Oxford University, United Kingdom where he obtained a Diploma in Computing in 2005 Between 1990 and 1999 after serving as a Youth Corper, with the Nigerian Telephones and Transmission, Iganmu, Lagos, as Marketing and dealer relationship manager. 

 Barrister Ibrahim worked at the Credit and Finance Ltd as Company Secretary and legal Adviser as well as Head Recovery Task Force, Liberty Merchant Bank plc, Head Credit Administration, Head Foreign Operations, Member Task force on migration of Bank’s Software from Bancmaster to Kapiti and AS400 environment, Foreign Exchange Dealer, Manager Port Harcourt Branch; responsible for Eastern Region, most profitable branch 3 years in a row, Head International Treasury and Chief Foreign Exchange Dealer, with direct responsibility for a trading open position limit of $5 Million daily.

In 1999 he became the Attorney General and Commissioner of Justice, Jigawa State, a position he held until 2000 when he was appointed the Secretary to the State Government from where he subsequently rose to the position of Deputy Governor in 2002 until 2007 when the Government handed over to a new administration. To his credit during his first coming, Barrister Ibrahim Hassan was responsible for ensuring the inclusion of Jigawa State as one of the 6 DFID focal states, leading to the establishment of the SLGP program (State& local Government Program) in the state and 4 subsequent DFID supported programs namely, PATHS(Partnership for transforming health systems, JEWEL (Jigawa Wetlands livelihood Program) and the Access to Justice Program, introduced and established Integrated Financial Management Information Systems (IFMIS) to accommodate unified budgeting and link the budget ministry with the State treasury and Salaries and pensions department, and organized and produced the Jigawa SEEDS document (J-SEEDS) and translated abridged versions in English & Hausa and a 13 episode Hausa radio drama series to explain and disseminate J-SEEDS as well as supported the production of LEEDS for 9 out of 27 local governments. He also chaired the DFID financed State and Local Government Program (SLGP) to facilitate the implementation of reform in State and Local Government policies and successfully re-organized contracting and tendering process through the reorientation and repositioning of the Finance & General purposes committee (FGPC) and the establishment of the Project Monitoring and Evaluation Unit (PMU). He is a member of the Nigerian Bar Association, and the chartered Institute Of Arbitration, United Kingdom. 

His hobbies include reading, Web research and data mining, squash, and to cap it all,  the Barrister is a Computer adept, proficient in all Microsoft Office applications, Comfortable with both Windows and Mac OS LAN Administration (AS400, NT, Novell) java programming. He is married with children.