"" /> HADEJIA A YAU!

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Wednesday, July 23, 2025

HISTORY OF GAMAWA TOWN.


HADEJIA A YAU!

GAMAWA... 
The History of this District consists in the history of isolated towns, of which the most important is Gamawa owing to the fighting, which took place between Katagum and Sarkin Gamawa Magaji in the time of Sarkin Katagum Abdu. Makawa is also important as being formerly the stepping stone for 'yan Sarki to high Sarautas. A short account of the eldest and most important towns is given below.

A. Gamawa. There are three sites to this town of which the oldest is Gamawa Gujinbara {North east of present town} it is said to have founded by a Habe named Gamua who came from Kun near Lake Chad.

There are five Habe Chiefs, whose name are known.
1. Gamua
2. Bidboni
3. Mai baloneye
4. Warjabba
5. Mai karo

In the time of Mai karo one Hardo Yero came from Bagirmi and settled at Gurbiri East of Koron. When Mallam Zaki captured Tashena, he made his submission and asked for a town to settle in. Mallam Zaki gave him Gamawa but before occupying it he died and his son Ibrahim Kura with the aid of Mallam Zaki captured Gamawa and killed Mai karo. Ibrahim Kura lived in the town for five years and then died. Adamu or Gorko, his brother succeeded him and lived for twenty nine years in the place. In his time Shehu Laminu captured the town and Gorko fled to Kirehabi, where he died. In this engagement Shehu Laminu killed about 200 men and captured a great many cattle. He however only stayed for 24 days and then returned to Bornu. 
For two years Gamua was unoccupied. Then Sarkin Katagum Dan Kauwa gave the place to Sarki Atawa, who belonged to the same family as the former Chiefs. He was the Hardo Manuwa and cousin to Gorko. He reigned for six years and was then removed from the Sarauta by Dan Kauwa, because he was too old to keep authority. He went to Korori and was there for one year before his death. He was succeeded by Dan Baba, son of Liman Adandaya, brother of Mallam Zaki, who after a brief Sarauta of five years was turned out by Sarkin Katagum Abdurrahman for depopulating his town. He then went to live in Katagum. He was succeeded by Ibrahim, son of Gorko who in his turn was removed from Sarauta by Sarkin Katagum Abdulkadir after seven years for the same reason as Dan Baba. During these years raide were made continuously by the slaves of the Shehu and so during the reign of Ibrahim they removed to the recent site known as Gamawa Kori. After Ibrahim, Suruma Meddi, a distant relation was given the Sarauta but after a reign of only seven month he died.

Abba Shua, son of Balarabe and Mairam, grandson of Dan Kauwa succeeded but after a reign of three years he was driven out of Gamawa Kori by Danbabuje, a Bedde Chief and fled to Shira. Ibrahim was then restored Kadr and was Chief fo twenty four years but was again turn out by Haji for permitting highway robbery and murder on the road to his town. During this time Gamawa Kori was evacuated and they removed to the present site Gamawa Bureri owing to serenity of water. He was succeeded by Magaji son of Alkali Adamu of Keffi. In whose reign the war with Katagum arose. 

There was a further reason for this war a full account of which has been given in the report on the Galadima District, of which I was not informed before. It would seem that the Sarkin Musulmi sent to Sarkin Katagum Abdu, calling him in to Sokoto. He was unable to go and sent Waziri Saidu in his place. Sarkin Musulmi then wrote to all Chiefs under Sarkin Katagum ordering them to break from their allegiance, as he had refused to obey his orders. He wrote to Sarkin Katagum and told him he would not allow him even to drink the water outside Katagum town, called Kabajam, or the Sarkin Ruwa, if he did not come in to Sokoto. Yariman Chinade was to be made Wakili of the Emirate. The Sarkis in obedience to orders refused to follow Katagum. 

Sarkin Gamawa at this time was at the height of his power and had collected horses and guns from Rabeh Mamadu son of Sarkin Katagum Abdu, hearing of this conflagration, collected a force at Sokwa, of which he was then Sarki and set out to attack Sarkin Gamawa. Yerima Chinade had advanced as far as Gadia and reinforcements had came in from the other Chiefs. Mamadu drove them all away at Bagalu, west of the site of the new station at Gadia and then went on to Korori where he defeated and killing Sarkin Gamawa.

After Magaji's death Gorko, grandson of Atawa the father of the present Chief, was given the Sarauta and was succeeded this year by his son Ibrahim. There are no less than five walls in the present town of Gamawa, all of which were filled with people in the time of Magaji; since his time the town has been depleted and is now comparatively small.

2. KEFFI..... 

Archive Eap535/blu. 






Thursday, July 17, 2025

END OF TENURE AS PROVOST JICORAS BABURA

HADEJIA A YAU!


On Tuesday, 15th July 2021, the then Jigawa State Governor appointed me as Provost of Jigawa College of Remedial Advanced Studies, Babura, for a first term of 4 years, renewable for a maximum of 8 years as enshrined in the college's law.

 Alhamdulillah, I announce my departure and handing over of my position as PROVOST with the successful 5 year Accreditation of the 10 ND Programs I introduced in the college after been appointed as provost, and a Historic First Certification Exams ever conducted in Jigawa State for 2 National Diploma on Health Science Courses (ND Public Health Technology and ND Epidemiology & Desease Control Technology) with over 120 external candidates from within and outside Jigawa State. This marks the end of my First Tenure of four (4) years as the Pioneer Provost of the College.


My special prayers and appreciation go to His Excellency Alhaji Muhammad Badaru Abubakar, Mni, MON, the Former Governor of Jigawa State and Minister of Defence of the Federal Republic of Nigeria, who found me worthy and appointed me to head this wonderful institution. This is after several attempts to include me in his government.

A special thanks go to my Leaders in struggle, the Former and the Present Chairmen of our great association, “HADEJIA INA MAFITA INITIATIVE”, in persons of DR ISAH BILLAMI and SIR. Dr Baidi Mohammed Gajo Yalleman and the entire Mafita family, who not only supported me but also made this wonderful journey a success and a reality. 


I also thank the pioneer Chairman and members of JICORAS Governing Council, Professor H.I. Bayero. And the present Governing Council of Hajiya Gaji Bello Hussain for their support, cooperation and giant efforts to uplift JICORAS in achieving academic excellence.

My Colleagues, the Management and other teaching staff of JICORAS, especially my former Registrar, Dr Rabiu Sale Kazaure, and the present Acting Registrar, and the entire management.  My appreciation also goes to my Deputy and Ag. Provost whom I handed over the affairs of the college to in person of Malam Bashir Ubale Gumel, who is always with me in every decision (soft or hard) I took in ensuring high academic standards and quality assurance in the system. 
I pray and hope that the person who will succeed me will do better than I to uplift the image and academic standard of the college.   I learned a lot, heard a lot, and saw a lot during these short but important and memorable four years in office as provost of this institution.

I thank the entire Babura Community and the CBO, Movement for Better Babura, who always supported me with positive advice as a community-based organization.

I always believed in the saying of the Premier of the Defunct Northern Region, Sir Ahmadu Bello, Sardauna, on the civil service
BA A IYAWA!
BAA GAMAWA!!
BASU YABAWA!!!
Dr. Hussaini Shehu
Former Provost JICORAS, Babura and Vice Chairman, Hadejia Ina Mafita Initiative

Wednesday, June 4, 2025

A FADAWA HADEJIYAWA KASUWA. TARIHIN KAFUWAR GANDUN BUNDUGOMA

HADEJIA A YAU!
TARIHIN KAFUWAR GANDUN BUNDUGOMA. 

Daga Umar Yusuf Da'awa 

A Zamanin Mulkin Sarkin Haɗejiya Haru Bubba wadda ya yi mulki a shekarar 1865-1885 ne, kasuwa ta mamaye Kudancin Haɗejiya, Ma'ana ɓagaren Kudu da garin Haɗejiya. Kasuwa ta kafu jama'a sun shigo garin Haɗejiya, kama daga Turawa (Turkiyya) Larabawa dama Hausawammu na gida da na wajen kasar nan. 

Saboda shahara da Haɗejiya tayi na noman Gyaɗa da Auduga da Dawa da Gero dadai sauran su, wannan tasa jama'a suka shigo Haɗejiya daban daban. Haka aka yi ta kasuwanci a wannan yanki, har akwai lokacin da Jirgi yakan sauka a Haɗejiya mai sauƙar Ungulu na larabawa da Turawa a basu Auduga da gyaɗa, su kuma su kawo mana tufafin irin su Abaya da kayan mulki irin na gabas. Kasuwa tayi ƙarfi jama'a sun cika, sai ɓarayi suka fara ziyartar wannan kasuwa suna yin wasoso, har labari ya iskewa Sarki, nan take sarki ya tashi ɗaya daga cikin Fadawansa a bangaren 'Yan Baka wadda ake ƙira da Bundugoma, yace yaje ya sa ido ga yan kasuwa ya tabbatar sun yi saye da sayarwa lafiya babu tsoro. 

Bundugoma ya amsa umarnin sarki, in ya tafi tun Safe har yamma shi da yaran sa suna kula da 'yan kasuwa. Da yaga haka kawai sai ya tare wannan wuri gaba ɗaya da zama, ya share fili ya gina bukkar sa tare da yaran sa. Wannan tasa har yau ake ƙiran wannan wuri da Gandun Bundugoma. Bundugoma kuwa ana nufin mai Bindiga a yaren Manganci, domin shi Bamange ne. Kuma sune suke Sarautar Galadiman Bindiga a Hadejia. Kasuwa ta ci gaba da ci, kuma tafi cika ranar Lahadi saboda Baki suna zuwa ne ranar Asabat su kwana lahdi su ci kasuwa su wuce. 

A zamanin sarkin Hadejia Abdulkadir Turawa suka umarci a dawo da kasuwa yamma da gari don dacewa da zamani, sai kasuwa ta dawo duriyar yamma da gari wato Unguwar Rinde inda kasuwa take yanzu.

Friday, April 12, 2024

GOMBE EMIRATE.

HADEJIA A YAU!
GOMBE EMIRATE.. 


Gombe Emirate was the headquarters of the Emir of Gombe, who, like the Emir of Bauchi, was one of seven Fulani Emirs imposed on an existing Hausa ruling structure by the great 19th-century Fulani Islamic reformer, Uthman dan Fodio. Built as a new town in the 1920s, Gombe was systematically laid out on a grid pattern. The original site of Gombe town was at a place called Gombe Aba, 60 miles to the north on the River Gongola, but it had been condemned as unhealthy due to its proximity to a swamp and so an entirely new town had been constructed. The baked mud houses were large and well built.

Last Man In: The End of Empire in Northern Nigeria
by John Hare

Publication date 2013.

Gombe Emirate comprises an area of 5,114 square miles, with a population of 159,831. Something approaching one fifth of these are Fulane the Bolewa, Terawa and Beri-beri are, as in order mentioned, the next most important tribes numerically speaking. (Vide ' Tribes, Bauchi Province.") The Emirate lies in the great bend of the Gongola River, which bounds it north and east, while on the west it marches with the Bauchi Emirate and to the south abuts on the Tangale Hills. The area is mostly a flat low sandstone plateau, lacking in water, most of the population living near the Gongola River.

For purposes of administration the Emirate is divided into four districts, Gombe, Nafada, Ako and Dukul. The Emirate and divisional headquarters have been moved from Gombe to Nafada (population 7,000), on the Gongola River, which is navigable as far as Nafada from July to October for barges, from early June to end of October for canoes. Steam craft have reached Gombe, but the passage is dangerous. Other big towns are Duku, Tongo, Gadam, and Debba Habe.


Buba Yero, the first Emir of Gombe, was by birth a fulane of the Tara clan, who came from Dilara. His father sent him to Kukawa to study, but he was captured by the Kerre-Kerre on the way thither, and spent three years as a slave at Potiskum, On obtaining his liberty he journeyed to Sokoto and spent his early years in study under Othman dan Fodio. When the Jihad commenced he took part in the capture of Zanfara and was given a flag, authorising a Jihad amongst the pagan states, the Sarkin Musulmi, giving him precedence over Bauchi, Katagum, Katsina, Zau-Zau, Zanfara and Hadeija.

This campaign was concurrent with that waged by his powerful neighbour, Yakubu, Emir of Bauchi, with whom he came into conflict at Beri-beri where he was defeated. Yakubu refused to allow him to extend his dominion west of the Gongola. Buba Yero, therefore, extended his conquests to the River Benue and deputed a lieutenant to rule over Muri town and the southern dominions as his vassal. This lieutenant was, however, subsequently killed by Buba Yero for failing to render obedience, but his son and successor succeeded in throwing off the yoke of Gombe. To the east of the Gongola, Buba Yero subdued the country as far as Adamawa, and then turned his attention to the north. It is related that he made a joint campaign with Messau, resulting in the capture of Birnin Bornu. In after years the Emirs of Gombe and Messau were constant allies. After this he moved to Nafada, and undertook the pacification of the Fika Bole, but met with considerable opposition. Kalam was broken later.

In 1824 he made his camp at a Filane settlement, where he founded Gombe town, and he lived to enjoy the fruits of his conquests till the mature age of seventy-nine. However, a large number of pagans subsequently revolted and successfully threw off the Filane yoke.

Notes on the tribes, provinces, emirates and states of the northern provinces of Nigeria; by Temple, O.; Temple, Charles Lindsay, 1871. Publication date 1919.


Wednesday, May 31, 2023

TARIHIN SARKIN KANO ABDULLAHI BAYERO.

HADEJIA A YAU!


Abdullahi Bayero CBE CMG dan Muhammad Abbas (1881-1953) shi ne Sarki (Sarkin Kano ), wanda ke da hedikwata a Kano , Jihar Kano , Nijeriya daga 1926 zuwa 1953 . 

Sarki Abdullahi Bayero shi ne sarki na 53 a jerin sarakunan Kano kuma sarki na 10 a jerin sarakunan Fulani. Sannan kuma sarki na 3 da Turawa suka naɗa. An naɗa sarki Abdullahi a matsayin sarkin Kano lokacin yana Ciroman Kano. Shi ne farkon Ciroman Kano da ya zama sarki. Sarki Abdullahi Bayero mutum ne mai haƙuri da kuma tattalin jama’arsa.

An haifi Bayero a shekara ta 1299 bayan hijira (1881). Ya yi karatunsa na farko na addinin Musulunci a fadar Sarki, kuma manyan malaman addinin Musulunci na zamaninsa ne suka Karantar Dashi. Yayin da yake Chiroma na Kano kuma Hakimin Bichi ya samu kusanci da manyan Malamai .

Lokacin da Turawan mulkin mallaka na Ingila suka gabatar da sabon tsarin gudanarwa na gundumomi Abdullahi Bayero, wanda a lokacin shi ne Chiroma, aka nada shi Shugaban Gundumar Gida mai hedikwata a Dawakin Kudu daga baya (1914) a Panisau. An nada shi Sarkin Kano a watan Afrilu 1926 kuma an nada shi a hukumance a ranar 14 ga Fabrairu 1927. Shi ne wanda ya fi kowa gogawa A yan takarar sarautar, kuma An tabbatar da cewa shi mai gaskiya ne, kwararre, Da sadaukarwa da gaskiya.

Sarki Kano Abdullahi Bayero ya yi nade-nade da dama a tsawon mulkinsa. Daga cikin wadanda ya nada akwai ‘ya’yansa Muhammad Sanusi wanda ya nada Ciroma kuma Hakimin Bichi, mukamin da ya rike kafin a nada shi Sarki; da Aminu wanda aka nada Dan Iya da Hakimin Dawakin Kudu. Bayan sauke Muhammad dan Sarki Kano Shehu Usman daga Turaki kuma Hakimin Ungogo ya nada ’yan uwansa Abdulkadir da Muhammad Inuwa a matsayin Galadima da Turaki a shekarar 1927. Ya rage tasirin Cucanawa ( Bayin Sarki ) ya kuma ‘yantar da duk wasu bayin sarauta, wanda hakan ya sa ya ‘yantar da sauran bayi. ya yi dai-dai da tsarin mulkin Burtaniya na yaki da bauta. 

Kamar yadda Sarki Kano Bayero ya himmatu wajen bunkasa kasuwanci da masana’antu na Kano, ya karfafa ayyukan masana’antu Da gaske: misali masana’antar Gwamaja Textile Mills, wacce ita ce farkon masana’anta na zamani a Najeriya . Ya kuma karfafa guiwar ’yan kasuwa masu zaman kansu irin su Alhaji Alhassan Dantata. Majalisar masarauta ta baiwa bangaren hidimar jin dadin jama'a kulawar da ta dace.

Garin Kano shi ne wuri na farko a Arewa da aka samu wutar lantarki da ruwan Famfo, Wannan ya samo asali ne sakamakon yunƙurin da Abdullahi Bayero ya yi, wanda a shekarar 1927 ya ba da shawarar cewa za a yi amfani da rarar kuɗaɗen da ke cikin asusun gwamnatin ƙasar wajen samar da wutar lantarki da kuma samar da ruwan sha ga Kano baki ɗaya. Har zuwa lokacin, ana ba da waɗannan ayyuka ga yankin Gwamnati kawai.

Ma’aikatar Ayyukan Jama’a a Legas ta yi kakkausar suka ga wadannan shawarwari bisa dalilan kashe kudi da kuma rashin samun ma’aikatan da za su gudanar da aikin. Duk da haka, Hukumar Kula da Ƙasar ta ci gaba da samun ƙididdiga daga wani ɗan kwangila kuma aikin ya fara. An fitar da ruwa daga kogin Challawa mil goma daga garin, kuma kowane fili da ke cikin birnin an samar da akalla fitila guda daya. A cikin 1929 an buɗe shirin a cikin ƙa'idar a cikin manyan bukukuwa. Da farko ma’aikatan Hukumar Mulkin ƙasar suka kula da shi.

Sarkin Kano Abdullahi Bayero ya kasance mai matukar sha’awar ilimin addinin Musulunci, kuma ya ba da gudunmawa ta fuskar dabi’a da abin duniya wajen ci gabanta. Wannan ya sa Kano ta samu manyan malaman addinin Musulunci a zamaninsa, wadanda suka hada da Shehu Muhammad Salga da dalibansa Abubakar Mijinyawa da Umar Falke. Ya kafa makarantar shari'a ta Shahuchi a shekarar 1348 bayan hijira (1929), irinta ta farko a Najeriya. tare da Shaikh Sulaiman, abokin aikin sa na dogon lokaci, wanda ya fara tunanin a matsayin shugaban makarantar na farko. Makarantar koyon aikin lauya ta Kano, wadda daga baya ta zama makarantar koyon harshen Larabci, ta Samo ne daga Makarantar Shari’a ta Shahuchi, ta hanyar kokarin Waziri Gidado wanda a lokacin shi ne Babban Mashawarcin Shari’a na Sarki. Shi kuma Shaikh Sulaiman wanda ya kafa shi a cikin darikar Tijjaniyya ( 'yan uwantakar Sufaye ta sufanci wanda Shaikh Ahmad al -Tijani na Aljeriya ya kafa ) ya karfafa masa kwarin gwiwa.

Sannan a zamaninsa aka gina makarantar ‘Middle School’ da ta koma Kwalejin Rumfa (Rumfa College) a yau. Wannan makaranta tana nan a kan titin zuwa Jami’ar Bayero daga Gidan Murtala.

Sarki Kano Abdullahi Bayero shi ne Sarki na farko da ya fara aikin Hajji , don haka aka fi saninsa da Sarki Alhaji. Ya samu rakiyar kanensa Galadima Abdulkadir da Ma'aji Mallam Sulaiman wanda daga baya ya zama Walin Kano na farko. A wannan tafiya ta Hajji ne suka fara haduwa da Shaikh Ibrahim Niass na kasar Senegal kuma suka karbe shi a matsayin Shaihinsu. Bayan kammala aikin Hajji Sarki Abdullahi ya ziyarci Masar inda ya ga masallatai masu ban sha'awa. Da ya dawo sai ya fara ginin sabon masallacin Kano, ( Masallacin Gidan Sarki Na Yanzu ) wanda shi ne irinsa na farko a arewacin Najeriya, kuma har yanzu yana daya daga cikin mafi kyawun masallatai a yankin.

A karshen mulkinsa aka kafa kungiyar ‘yan siyasar Kano: Abba Maikwaru, Bello Ijumu, Babaliya Manaja, Musa Kaula, Abdulkadir Danjaji, Musa Bida, Magaji Dambatta da Mudi Spikin Wannan jam'iyyar siyasa ce mai tsattsauran ra'ayi wacce ta ke Addawa da mulkin mallaka da Sarakunan gargajiya. Amma Sarkin Kano Abdullahi Bayero ya yi taka tsantsan. A lokacin da aka gabatar da shugabannin NEPU a gaban kotunsa bisa zargin tayar da fitina, sai kuma jami’an fadar da suka hada da Malamai suka shawarci Sarkin cewa su ba Musulmi ba ne, kuma sun cancanci a kashe shi, sai ya ki amincewa da wannan nasihar, yana mai cewa ‘Lallai mun yi wa wadannan matasa wani abu da ba daidai ba. da Su ke kalubalantar mu'.

Sarki Abdullahi shi ya sa aka yi ta ciccike kududdufan da ke cikin birnin Kano saboda kiwon lafiya.

A tarihin Kano za a rika tunawa da shi a matsayin Sarki na kwarai, mai gaskiya, mai tsoron Allah da hakuri. Mutum ne mai saukin kai wanda ya kasance yana dinka kayan sawa Da Kansa, yana kuma kula da kananan ma’aikatansa sosai, kamar yadda ya faru a Inuwa Wali, lokacin da Sarki ya umarci daya daga cikin hakiman Unguwanni, ba tare da son fadawa ba, ya tabbatar da hakan. cewa a bashi gida. Daga karshe aka ba shi gida a unguwar Mandawari, inda ya rayu sama da shekaru hamsin.

A Wata Babbar Sallar Layya, Bayan An Idar Da Sallar Idi Sai Sarki Abdullahi Bayero Ya Mike Yace: Duk Wanda Allah Ya Baiwa Ikon Yin Layya Yaje Gida Ya Gabatar Da Layyarsa Bana Allah Bai Horewa Sarki Abinda Zaiyi Layya Ba.

Sarki Abdullahi Bayero ya mulki Kano na tsawon shekara ishirin da bakwai. (27)

Sarkin Kano Alhaji Abdullahi Bayero ya rasu a ranar Alhamis 13 ga Rabi al-Thani 1373 (23 Disamba 1953).

Monday, May 1, 2023

KASUWAR KWADI A HADEJIA... Daga Usman Rangis Mawallafi

HADEJIA A YAU!


KASUWAR KWADI DAKE HADEJIA ( Hadejia Market of Toads)

Babbar kasuwa da Masayen Kwadi ke zuwa daga Jahohin Benue da Kogi da Nasarawa da kuma wasu daga cikin Jahohin Kudu Maso Gabashin Nageriya domin sayen Kwadi.

Ni da kaina ajiya Lahadi na ziyarci Kasuwar kuma na zanta da Madam Inya-Ozi-Ohinoyi daya daga cikin dinbin Masu ziyartar Kasuwar duk sati tana sayen Kwadi.

Da farko dai Mun gaisa kuma na tambayeta ko daga ina take zuwa sayen wannan Kwadi? Sai ta ce min tana zuwa tun daga garin Igumale da ke jahar Benue, sai kuma na Tambayeta ko tun yaushe suke tasowa daga garinsu zuwa Nan?  Madam Inya sai tace tun ranar Juma'a  da yammaci suke tasowa suwayi gari  har ranar Asabat kuma Nan da Maraice sun iso Hadejia kafin washegarin Lahadi ranar da Kasuwar ke ci.

Bayan haka na tambaye ta ko nawa take sayen duk tsinke daya na Kwadi (Stick of Frogs) sai tace kananan tsinke suna sayensa dari 700 zuwa 800 Manya kuma suna sayensa dubu 2800 zuwa 3200, na kuma ta cigaba da tambayarta  cewar idan ta sayi kwadin ina take kaiwa sai ta ce min daga Nan suna loda sune a babbar Mota da take Kai musu Kasuwar Garin Gboko da ke Benue daga Nan kuma akwai Wadanda suke zuwa suke saya Musamman masu gidajen sayar da abinci (Restaurant) da Otel da kuma daidaikun Mutane.

Kasuwar ta Kwadi da ke garin na
 HADEJIA ta fara kafuwa ne kusan shekaru 10 da suka Gabata, Amma a wadancan lokutan Kasuwar bata girma ba sakamakon kyama da kuma rashin Takamemen wajen sana'ar.


A Dan shekarun baya bayan Nan dai Kasuwar ta kafu a dan wani waje na wucin gadi da ake Kira Kasuwar "Jam Bulo" bayan da ruwan sama da ke taruwa akasuwar lokacin Damina, sai Masu sana'ar kamin kwadin sukayi kaura zuwa wani wuri na wucin gadi a gefen filin Ma'aikatar Raya Kogin Hadejia jama'are (Hadejia Kama'are river Basin), inda suke har yanzu.

Kungiyar Masu sana'ar kwadin da ke garin na HADEJIA bukaci da Hukumomin jahar da su nema musu wuri na dindindin (Permanent site) domin cigaba da sana'arsu ganin cewar Gwamnatin karamar Hukumar.

Saturday, April 29, 2023

A tale of forgotten Hadejia airstrip

HADEJIA A YAU!



Many years ago the residents of Hadejia and adjoining villages, mostly Fulani herders saw an airplane hovering around while descending slowly; they all abandoned what they were doing and thronged to the airstrip located about two kilometers away from Hadejia town in order to catch a glimpse of the gigantic flying object.

Daily Trust on Sunday gathered that the airstrip which was said to have been opened in 1954 was only used for transporting high profile personalities, who were mostly colonial masters.

It was gathered that the former Premier of the regional government of defunct Northern Nigeria and the Sardauna of Sokoto, Ahmadu Bello, used the airstrip while on a campaign rally in Hadejia emirate.

The airstrip which had only a windsock as landing and take-off instrument was used only for very important occasions.

Although there are various versions on how the airstrip looked at that time as some sources said there was a literite compacted runway, while others said it was just a dusty plain land that served as the runway.

In any case, what remains of the airstrip include two dilapidated structures and a plain land with demarcation signs, suggesting it is no longer in use. The land has also been allocated for development.

As most of such airstrips across the country, it could only accommodate small planes which carry six to seven passengers.

Daily Trust on Sunday gathered that when it was in use, a canopy was always erected for receiving personalities. 

Security agents drafted to the airstrip during such visits were the royal guards and the Native Authority policemen.

Adamu Dede, a Fulani herder who said he witnessed the landing and take-off of an airplane from the airstrip on about three different occasions, said though he was only seven years of age, he could remember the dust that took over the entire area whenever the plane was taxing for taking off.

He added that at that time, whenever they noticed “the big flying object coming close to the ground, we would rush to the airstrip because that meant that a plane was about to land.”

Dede, who was seen rearing cattle on the land once used as the airstrip, told our correspondent that at that time, their major concern was to see the airplane land, not the personalities on board.

Dede, who is now about 60 years of age, added that at that time age or sex didn’t matter as they all rushed out each time a plane approached the airstrip. 

On how long the plane usually stayed on ground before taking off, Dede said it remained at the airstrip for about three to four hours before it flew back to base.

He said he could remember that there was a flag in the place, probably that was the windsock which aided the pilot in determining not only the direction of the wind but also the velocity of the wind.

Dede who spoke with excitement recalled that the plane he saw on three different occasions bore different designs.

He said they were all white in colour but with different stripes.

He added that the royal guards, who were fully in charge of security, were always on horse- back.

“No one could go close to the plane let alone touch it. Apart from the few who were privileged to go to Saudi Arabia on pilgrimage, nobody can say exactly what the interiors of the plane was like. I was a child then and you know children of those days were not so inquisitive,” he said. 

Speaking to Wazirin Hadejia, Alhaji Hashim Amar, said the airstrip was established in 1954, and that he was a primary school pupil at that time.

The Waziri recalled that when the Premier of Northern Nigeria, Ahmadu Bello, came to Hadejia they assembled at the airstrip to welcome him.

Amar, however, added that he could not speak much about the airstrip, which functioned mainly between 1954 and 1965, because he left Hadejia for school in Kano.

He added that the airstrip was last used by Ahmadu Bello in September,1965, when he came for political campaign, saying, there was information that apart from Ahmadu Bello, the military also used the airstrip.

By Haruna Aliyu Hadejia 

Monday, January 2, 2023

THE FULANI EMPIRE.....


HADEJIA A YAU. 


With place names, though there is a growing measure of standard- ization, a number of variations still have currency. Some of them, such as Garin Gabas and Kalembina, are incorrect and should be discarded. With others, however, where the best spelling is still an open question, a choice can legitimately be exercised. Hence Hadeija rather than Hadejia and, among proper names, Fodiyo and Jaidu rather than Fodio and Jedo.

At that time there were a number of small principalities Auyo, Bedde, Shira, and Tashena lying between Bornu and Hausa land. They were under the jurisdiction of the Galadima and it was there that the reformers now rose against the authority of Bornu. First of all a pastoral Fulani called Abdure, or Abduwa, threw off his allegiance and declared for Shehu. Although he himself died very soon afterwards, his two sons, Umaru and Sambo, obtained a flag and a commission to subdue the principality of Auyo.

This they very soon did. Next they took possession of the town of Hadejia, which they enlarged and strengthened, and from there they proceeded to extend their authority over the intervening and surrounding towns and villages. One of these, incidentally, was Garun Gabas, the only one of the original Hausa Bakwai which had failed to develop into even a principality. This territory became the nucleus of the Emirate of Hadejia.

Meanwhile, another Fulani, Ardo Lareima, had also joined the Jihad. He lived near Nguru and, before the war, had been the agent appointed by the Galadima to collect tax and tribute from the pastoral Fulani in the district. Although the Galadima had given him a daughter in marriage he declared for Shehu and urged the Fulani to rise. In the first clash Lareima was defeated, but later, when he had been reinforced by Sambo of Hadejia and Ibrahim Zaki of Shira, whom we shall meet again later, he was completely victorious.


Bornu forces were defeated, Nguru sacked, and the Galadima killed. The destruction of Nguru and the consolidation of Hadejia meant that in the northern sector of Bornu’s western frontier the reformers had been completely successful.

After the destruction of Nguru and the capture of Hadejia, the Fulani made their next move against Shira, which Ibrahim Zaki, whose adopted country it was, invaded and occupied in 1807. The three leaders then met near Damaturu and agreed upon a concerted plan of campaign. While Ibrahim Zaki attacked Tashena.

Although the Fulani had failed to crush Bornu, as before the emergence of El-Kanemi had seemed likely, they had nevertheless made substantial gains at Bornu’s expense. In the north-west Sambo Digimsa had established the new Emirate of Hadejia. In the west Ibrahim Zaki had welded Shira and Tashena together to form the new Emirate of Katagum. In the south Buba Yero had carved the new Emirate of Gombe out of pagan lands over which Bornu had previously held sway.

All these leaders had received flags from Shehu during the fighting and were now recognized by him as the rulers of the territory which they controlled.


By the year 1810 the first phase in the creation of the Fulani Empire was complete. The former States of Gobir, Zamfara, and Kebbi had been merged into one and had become the metropolitan Sultanate. In Kano, Katsina, and Zazzau, as we have seen, the Hausa Chiefs had been driven out and supplanted by Fulani Emirs. In western Bornu the new Emirates of Hadejia and Katagum had been created. Similarly, in the south-east the Emirates of Gombe, Adamawa, and Bauchi had been forged out of formerly pagan lands and were still in the process of enlarging their territory and influence.

the fulani empire of sokoto
by h. a. s. johnston
Publication date 1967.


Wednesday, August 17, 2022

GUMEL EMIRATE....

HADEJIA A YAU!



GUMEL.... The town lies at the intersection of roads from Kano city, Gujungu, Hadejia, Maigatari, and Zinder (Niger). The emirate was founded c.1750 by Dan Juma of Kano city (75 mil [121 km] southwest) and his followers of the Manga (Mangawa) tribe; shortly after his death in 1754, it became a tributary state of the Bornu Kingdom. 

The emirate survived the Fulani attacks of Usman dan fodio's jihad ("holy war") in the early 19th century and never became part of the Fulani Empire of Sokoto. 


In 1845 Gumel's capital was moved from Tumbi (20 mil north in present day Niger) to the present site; and in 1851 Heinrich Barth, a German geographer, visited the busy Gumel market, where cloth, tools, pots, cattle, sheep, donkeys, horses, and agricultural produce were traded (described in his Travels and Discoveries in North and Cen- tral Africa [1857-58]).

Wars with nearby Hadejia, Kano, and Zinder (Damagaram) plagued the emirate from 1828; the war with Hadejia continued until Gumel's emir Abdullahi was killed in battle in 1872. Slave raids toward the end of the century by Damagaram further depopulated Gumel. Emir Ahmadu submitted to the British in 1903 and the Gumel emirate, reduced in size to its present 1,205 sq mi (3,121 sq km), was incorporated into Kano Province.


The new encyclopedia Britannica in 30 volumes by Macropaedia

Publication date 1978

HADEJIA EMIRATE...

HADEJIA A YAU!

Hadejia, town and emirate, Kano Province, Kano State, Northern Nigeria. The town is on the Hadejia River (a seasonal tributary of the Komadugu Yobe, which flows into Lake Chad) and lies at the intersection of roads from Nguru, Gumel, Katagum, and Keffin Hausa.
The emirate's savanna area of 2,720 sq mil (7,045 sq km) originally included seven small Hausa kingdoms (one of which, Hadejia, was named for a hunter of the Kanuri tribe) that paid tribute to the Kingdom of Bornu.

About 1805, Umaru, a Fulani herdsman who held the title sarkin ("chief) Fulanin Hadejia, pledged allegiance to the Fulani jihad ("holy war") leader, Usman dan Fodio. Umaru's brother and successor, emir Sambo (reigned 1808-45), officially founded Hadejia emirate in 1808, moved the Fulani headquarters to Hadejia town, established a market, and began to consolidate Fulani rule over the Hausa kingdoms.

Emir Bukhari (also Bohari, Bowari; reigned 1848-50, 1851-63) renounced Hadejia's allegiance to Sokoto (a town, 325 mil [523 km] west) in 1851, raided the nearby emirates of Kano, Katagum, Gumel, Bedde, and Jama'are, and enlarged Hadejia emirate to its present size. Heinrich Barth, the German geographer, described the devastation wrought by Buhari's conquests in his Travels and Discoveries in North and Central Africa (1857-58). Hadejia was brought back into the Fulani Empire after Buhari's death, but wars with neighbouring Gumel continued until 1872.

In 1906 the British installed an emir Haruna and incorporated the emirate into Kano Province. The present emirate council governs from Hadejia town.

The town is the emirate's chief market centre, handling cotton, millet, guinea corn, fish, and rice, which is grown in the river valley, and serves as its most important collecting point for peanuts, an export crop which is trucked to Kano city (110 mil west-southwest) for shipment by rail. Cattle, goats, guinea fowl, sheep, and donkeys are kept by the local Hausa and Fulani peoples. Several small lime industries exist in scattered parts of the emirate. Hadejia town has a hospital (1935), a health office, and a maternity clinic. Pop. (1972 est.) 29,172. •map, Nigeria 13:86... 

Reference..... The new encyclopedia Britannica in 30 volumes by Macropaedia

Publication date 1978 Topics Encyclopedias and dictionaries Publisher Chicago ; London : Encyclopedia Britannica. 

Hadeja, a  large  town surrounded with a beautiful  and very strong double clay wall, and well inhabited, the courtyards being  inclosed  with  clay  walls,  but containing only reed huts. The inhabitants employ  themselves exclusively in warlike expe¬ditions, and have no industry; but nevertheless there are  still to be seen here a few dyeing-pots, marking the eastern limit  of  this branch of industry.  On the south side of the town is a kogi, or komadugu,  with a  stream of running water in the  rainy  season,but  with only stagnant  pools in summer, along which a little wheat is  cultivated.  It is generally called Rani.

HADEJIA... A large town with five gates, excellent walls about 30ft high from the bottom of ditch, and 30ft thick at base. The gates are protected in such a way that guns could not get a direct fire at them. The population is estimated at from 8 to 10,000. The circumference of the walls is about 4 and half miles..."
From
Captain HCB. Phillips (MAITUMBI) to Larymore.. 17/02/1903.



Tuesday, June 14, 2022

GIDAUNIYAR MALLAM INUWA FOUNDATION TARE DA HADIN GWIWAR QATAR CHARITY FOUNDATION SUN TALLAFAWA MABUKATA DA KAYAN SANA'A DOMIN DOGARO DA KAI.

HADEJIA A YAU!

A jiya Litinin 13/6/2022, wannan gidauniya ta gabatar da taro a garin Hadejia domin tallafawa mabukata da masu karamin karfi abubuwan dogaro da kai. Abubuwan da aka raba sun hada da Kekunan Dinki da Baburan hawa da dai sauran su. Taron ya samu Halartar Mai Martaba Sarkin Hadejia Alh Adamu Abubakar Maje CON tare da Mataimakin Gwamnan Jihar Jigawa Mallam Umar Namadi da Shugabannin Kananan Hukumomi na masarautar Hadejia. Da yake bayani mai Martaba Sarkin Hadejia ya yabawa Mallam Kashif Inuwa bisa amfani da Ilmin sa da yake wajen ciyar da Al'umma gaba da sanya farin ciki a zuciyar su. Mai Martaba Sarki ya kara da cewa Irin wannan ci gaban Al'umma suke bukata a wannan lokaci, domin wasu suna da zuciyar yin sana'ar amma rashin abin sana'ar ya hana su. Daga karshe mai Martaba Sarkin ya yi Addu'ah ga wannan Gidauniya Allah ya daukaka ta ya basu ikon ci gaba da ayyukan Alkairi.

Bayan wannan Gidauniyar ta bude rukunin gidaje da aka ginawa masu karamin karfi, da gina famfuna da kuma kafa harsashin gina Ajujuwa a masallacin Yorubawa dake Unguwar Gawuna a Hadejia. Da yake maida jawabi Shugaban wannan Gidauniya Mallam Yusuf Baban ya yabawa Wadda ya kafa Gidauniyar sakamakon namijin kokari da yake wajen samo abubuwan da za su taimakawa Al'umma. Ko a kwanakin baya Wannan Gidauniya ta bada kyautar mota ga wata kungiyar kare hakkin mata da kananan yara da ke garin Hadejia.

 

A bangare daya kuma wannan Gidauniya ta gabatar da Aikin gyaran Ido kyauta da bada Glass din karin gani ga mutane 600, a Masarautar Gumel. In dai ba'a manta ba kwanaki an gudanar da aikin gyaran Ido a Hadejia, wadda mutane da dama suka amfana. Da suke bayyana ra'ayoyin su Al'ummar da suka amfana da wannan tallafi sun yi godiya ga wannan Gidauniya tare da fatan Alkairi, domin wannan gidauniya ta basu abubuwan da za su dogara da kan su har ma su taimakawa wasu. Daga karshe sun yi Addu'ah ga Mallam Kashif Inuwa da Gidauniyar Qatar foundation da kuma Gidauniyar Mallam Inuwa foundation domin kawo wannan abin Alkairi ga Talakawa masu bukata. 

Sunday, March 6, 2022

ELLEMAN TIJJANI.

HADEJIA A YAU!


When Umar Futi died his son Ahmadu Shehu (from the union with Satiru) became Sarkin Tijjani, or king of the whole western Fulani empire extending from Kayes on the Senegal to Aribinta in the East, and Segu became the capital. Eventually Ahmadu changed his capital to Nioro, and his son Ahmadu Madaniyo remained as his representative in Segu. Both Ahmadu Shehu and Ahmadu Madaniyo refused to allow tree passage for French traders, and in about 1893 French pressure caused them to flee to the east. It took two years to reach Sokoto, and there Ahmadu Shehu died, to be succeeded by his brother, Bashiru.
 
According to colonial records, Bashiru started on a pilgrimage to Mecca, but on reaching the Emirate of Misau, Amadu, the father of the present Emir of Misau, persuaded him to stay and gave him a town. Subsequently the Sarkin Musulmi arrived in his fight from the British and Bashiru followed him to Burmi, where he was captured and then taken to Lokoja. Mr. Temple, Resident Bauchi, made Ahmadu Madaniyo to be Sarkin Tijjani, but after the encounter at Burmi, the Tejani scattered in all directions and settled in different parts of the country. Ahmadu Madaniyo went with a few followers to Hadejia where he was given a town Dakkayawa by the Sarkin Hadejia.

Many contemporary Kano mallams believe that the flight of Bashiru from Sokoto to Misau by way of Kano was the first major contact of Kano with Tijaniyya followers. Colonial records suggest that both Sokoto and Kano gave the refugees a warm welcome. According to oral testimony, however, both the Kano and Sokoto rulers were very much afraid of the refugees, for they were numerous and well armed. The contemporary successors to Bashiru, who live in Hadejia, maintain that he did not even stop at Kano but followed a course between Zaria and Kano."

When Ahmadu Shehu reached Sokoto he is reported to have had seven sons with him; Bashiru also is reported to have had seven sons with him. The sons of Bashiru, except Dahiru and Tijani, were to die before the battle of Burmi; these two surviving sons were exiled to Lokoja with Bashiru. Ahmadu Madaniyo did not oppose the British and after Burmi was given land in Hadejia at Yalleman, where he settled with about 200 families. The descendants of this group are still living there. Tijani followers who actively opposed the British at Burmi fled to a place in Sudan near Khartoum (a village called Sennar), by way of Nahud and El-Obeid. Descendants who fled to Sudan are still settled there under the leadership of Aliyu b. Usman.

According to Isa Warure of Kano, "When Ahmadu came to Nigeria from French territory, he went to Sokoto, but was refused entry. This was probably because Ahmadu was well equipped with guns and a powerful army. The people of Sokoto were afraid of him. Therefore the Tijani people went to a place in Sokoto province called Mai Kulki, where they lived until Ahmadu died. Then the people of Ahmadu came to Kano where they asked Emir Abbas if they could have land. Again they were refused, so they went to the Emir of Hadejia, Mai Shahada, where they were received and given a place called Yelleman. 

The leader of the Tijani at this time was Ahmadu Madani. His descendants still lead the Tijaniyya in Hadejia. This settlement was quite large and was built on the banks of the river Dakayyawa. Some of the Tijani did not stop in Hadejia, but went on to the Sudan, to a place called Sennar Taqāțțu on the banks of the River Nile, near Khartoum. They called their village Dar-es Salam. They still live there" interview, Kano November 1, 1964; Hausa).

According to Muhammad Ghali, Sarkin Tijaniyya, "The trip from Sokoto to Hadejia took eight years. When the refugees had arrived in Sokoto they included about 60 chiefs, each with several hundred followers. They did not ask to stay in Sokoto because they intended to settle in Mecca. From Sokoto they did not come to Kano, but followed a route between Kano and Zaria. One representative from Sokoto accompanied them on the journey. The emir of Zaria said they could not enter Zaria; they had no communication with the emir of Kano. The actual route from Sokoto to Hadejia was as follows: From Sokoto to Gusau [Sokoto Province] to Garko [Kano Province] to Gaya [Kano Province] to Darajiya [Bauchi Province] to Bisirka [Bauchi Province] to Darazu [Bauchi Province to Wura-Dugga [Bauchi Province] to Jego [Bauchi Province] where they spent two years to Misau [Misau emirate] to Nafada [Gombe Emirate] to Hashidu [Bauchi Province] to Gungura [Bauchi Province] to Hadejia [Kano Province]" (interview, Yelleman, Hadejia, May 12, 1965, Hausa).

The contemporary Tijani community in Yalleman exists as an enclave of about 500 to 1000 families mainly traders, farmers, and mallams-under the leadership of Sarkin Tijaniyya Muhammad Ghali b. Umar, a grandson of Ahmadu Shehu. Contact is maintained between Yalleman and Senegalese. Umarian Tijaniyya, and also with the Traditional Tijaniyya of Zaria and with Reformed Tijaniyya of Kano. The emirs of Hadejia were initiated into Tijaniyya in the twentieth century (they are reported to have been sympathetic to Mahdiyya in the late nineteenth century) and are of the Umarian persuasion. The major center of Umarian Tijaniyya in northern Nigeria in the nineteenth century was Adamawa, which was partly due to the influence of Raji. These same Umarian areas were among those that came to follow Mahdiyya.

The lines of Umarian succession to authority in Kano Province (Hadejia) have been dynastic, and the Umarian community has come to be associated primarily with those who had some kin or disciple relationship with Umar. The link that Umar represents with the Jihad leadership, however, has been of major importance to the twentieth century legitimization of a "northern religious community" composed of both Tijaniyya and Qadiriyya. 

Reference… Religion and political culture in Kano by Paden, John N. Publication date 1973. 




Thursday, December 9, 2021

FURYAN HADEJIA...

HADEJIA A YAU!

TARIHIN FURYAWA


1.0 JADAWALIN WANDA SUKA RIKE SARAUTAR

 1. Furya Sakaina

(1760 – 1804)

2. Furya Muhammad Tsangwai
(1804 - 1810)

3. Furya Muhammad Ganuwa
 (1810 – 1856)

4. Furya Muhammad Babaru
 (1856 – 1860)

5. Furya Abubakar Sadik (1860 - 1906)

6. Furya Muhd Sani Babale (1906 - 1940)

7. Furya Muhd Tukur (1940 - 1946)

8. Furya Usman Kunkun (1946 - 1950)

9. Furya Muhd Mustapha (1950 - 1958)

10. Furya Abdullahi Tukur (1958 - 1997) 

11. Furya Muhd Danyaro (1997 - 2020). 

12. Furya Abdullahi Muhd (2020 to date).

2.0 TARIHI DA ASALIN FURYAWA

Asalin Furyawa fulani ne na kasar Borno wato Fulata Borno, ance mutanen kasar Machina ne wadda take Jihar Yobe a yanzu, mutane ne wanda suka kware a yaki sosai. Dalilin da yasa suka yiwo kaura daga inda suke shine, shugabansu wanda akafi sani da Sakaina dan Sarki ne bayan rasuwar mahaifinsa ya nemi sarauta a maimakon a bashi sai aka bawa kaninsa, a sakamakon haka ya debi magoya bayansa suka dawo wani gari da ake cewa Rinde. Furya tare da wani bufulatani ana ce masa Gurunde (shima da Jama’arsa) sune fulanin farko da suka fara zama a Rinde kuma Furya shine shugabansu wato ma’ana Furya Sakaina shine ya kafa garin Rinde shine kuma kamar Sarkin su a wannan lokacin.

Bayan rasuwar sarki Umaru Furyawa sun baro Rinde sun dawo Hadejia ta yau. A sakamakon gayyata da Sambo yayi musu bayan ya gaji dan uwansa Umaru a sarauta sun kafa gidansu ko unguwarsu dab da ganuwar Hadejia ta gabas kuma ana kiran wajen da unguwar Furya a yanzu kuma ‘Yan koli. 


Hakazalika, akwai ahali da ‘yayan ‘yanuwan Furya da suka rungumi sana’ar yaki bayan barinsu kasar Machina, shahararre a cikinsu shine Dan Furya wanda ya taya sarkin Gumel Habu Nakata yaki a garin kanyar maikaho ya kori shararren mayakin nan wato Danwaire. Daga baya sarkin Gumel ya bashi sarautar garin magajiya ta kasar Gumel a yanzu haka akwai hakimi da ake kira dan Furya a Gumel. Bayan nan Dan Furya ya koma Kano wajen sarkin Kano Alu yaci gaba da tayashi yaki, shima ya nadashi sarauta a garin Ringim bayan ya mutu dansa Musa ya gajeshi. A yanzu haka ana kiran dagacin Katutu ta garin Ringim da Dan-Furya, hakazalika akwai sunan unguwa Dan Furya House a Katutu Primary School Ringim.

         3.0 DANGANTAKAR FURYAWA           DA GIDAN SARAUTAR FULANIN HADEJIA

Lokacin da Umaru ya baro dan uwansa Sambo a Taurako (Digimsa) sai yayi yamma bai zame ko’ina ba sai Rinde. Furya da Gurunde sune shuwagabannin garin wato manyan Rinde sune suka bashi gida a tsakaninsu wato kowannesu ya matsa shi kuma yayi gida a tsakiyarsu. Daganan ya koma wurin Sambo ya dauko matarsa tare da shanunsa da sauran dabbobi.

Lokacin da Umaru ya kira sauran ‘yan uwansa Fulani yayi musu maganar kaiwa caffa ga Shehu Usman Danfodia sai suka nuna masa suna tsoron wulakancin sarkin Auyo Jibrin Uban Nalara, bugu da kari kuma sun shagalta da sha’anin kiwon shanunsu da sauran dabbobi. Asakamakon haka Umaru yace musu to ni zanyi aike wajen Shehu.

Umaru ya tura mutum shida Sokoto wajen Shehu Usman Danfodio, mutanen sun hada da: (1) Furya (Shugaban tawaga) (2) Gurunde  (3) Zatanku (Bawansa ne) sai kuma sauran Rindawa mutum uku wanda ba’a fadi sunansu ba.

Bayan sunje sun isar da sakon Umaru wajen Shehu sai Shehu yace na karbi caffarsa saboda haka ga tuta kukai masa. Ya kuma ce su fada masa idan yaje kowane gari ya daga tutar da ikon Allah zasu yarda dashi su kuma bishi. Da suka dawo daga Sokoto suka zo da sakonnan na Shehu ga Umaru. Sai Umaru ya sake tara Fulani yace dasu “Ga Furya da Gurunde da zatanku da mutum uku mutanen gari dana aikesu wurin Shehu sun dawo amma sunzo mini da tutar Musulunci” Bayan ya fada musu sakon Shehu daganan suka fara fita Jihadi zuwa makwabtan garuruwa kamarsu Akurya, Asuwari, Abartayin, Tashena da dai sauransu duka tare da Furya, Rindawa da sauran Fulani ‘yan uwansa.

Bayan rasuwar sarkin Fulani Umaru sai aka aikawa Shehu labarin rasuwar. Shehu Usman ya turo wazirin Sokoto domin yazo yayi ta’aziyya ya kuma nada sabon sarki. Lokacin da yazo ya sauka ne a Rinde garin da sarki Fulani Umaru yake zaune. Fulani suka taru waziri yayi musu ta’aziyya amma a lokacin Sambo bai samu labarin zuwan waziri ba yanacan Mairakumi inda gonarsa take.

Da waziri ya kwana bakwai sai yace wa su Furya (Rindawa) a aikawa Fulani suzo don muyi shawara dasu akan wanda za’a zaba ya zama shugaba (wato sarki). Bayan duka sun hallara sai furya da jama’arsa suka lura Sambo kanin Umaru baya cikin wadannan manyan fulanin, kuma ba’a kula a kirashi bama, saboda haka cikin dare sai Furya, Gurunde da mutum biyu suka tafi wurin Sambo a sirrance suka ce masa yazo su tafi Rinde saboda anyi baki daga Sokoto, sai Sambo yace musu “mezanyi idan naje?” suka dai matsa masa suka kuma nuna masa rashin jin dadinsu kasancewarsa baya wajen, ganin ransu ya sosu shine ya amince ya biyosu Rinde, da isowarsu garin suka shiga gidajensu ta kusfa (A boye) saboda basa son agane sune suka kirashi, shi kuma ya biyo ta kofar gari ya iske su waziri da sauran manyan Fulani a rumfar kofar masallaci.

Da zuwansa sai Jimagara (Kawun Sambo) yace da waziri, “To ga wanda muke jira yazo, amma fa bamu aika masa yazo ba amma gashi Allah ya kawoshi” (saboda basu san su Furyane suka kirashi ba). Da jin haka sai waziri ya fidda takardu na kuri’a guda goma wanda Shehu ya bashi saboda gudun rigima. A takaice dai Allah ya taimaki Sambo yaci kuri’ar zama sarki, waziri kuma ya koma Sokoto yayiwa Shehu Usman bayani.

3.1 DANGANTAKAR AURATAYYA

Haka zalika, tarihi ya nuna akwai dangantakar auratayya tsakanin Umaru da Furyawa. Furya Tsangwai ya aurawa sarkin Fulani Umaru ‘Yarsa kuma sun haifi diya mace tare wadda aka sa mata suna Gabdo. Ita kuma Gabdo ta auri sarki Garko dan Sambo sun haifi ‘ya wadda ake kira da Maryam (Furatu).


4.0 ASALIN SARAUTAR FURYA DA AIKIN SU A MASARAUTAR HADEJIA

Kalmar Furya sunane na wasu Ahali ko haula a kasar Machina (kamar yadda bayani ya gabata). Sunan Furya ya zama sarauta a kasar Hadejia tun lokacin da Furya Tsangwai kanin Sakaina ya nada sarkin Fulani Umaru sarki bayan Shehu Usman Danfodio ya basu tutar musulunci da Jahadi. An zabi Furya ya nada sarki Umaru sakamkon shine shugaba a Rinde bugu da kari shine ya jagoranci tafiya Sokoto karbo tuta wajen Shehu Usman Danfodio. Tun daga wannan lokaci zuri’ar gidan Furya suke nada sarki a Hadejia harya zuwa yau. A sakamakon haka ake kiran duk wani mai nada sarki a Hadejia Furya. Haka zalika bayan sarki Sambo ya hau gadon sarauta ya sake tabbatar da sarautar furya ma’ana furya tana daya daga cikin manya-manyan sarautu tara da ya fara yi, sarautun kuwa sune:

1.     Sarkin Auyo (Yusufu, Kaninsa)

2.     Garko (Ciroma, Babban Dansa)

3.     Furya (Rindawa)

4.     Galadima (Mangawa)

5.     Madaki (Fulanin Sambo)

6.     Ma’aji (Fulanin Damagaran)

7.     Maidala (Auyokawa)

8.     Sarkin Yara (Fulanin Sambo)

9.     Sarkin Wanzamai (Auyokawa)

A takaice aikin Furyawa a masarautar Hadejia shine nada sabon sarki da hakimansa idan bukatar hakan ta taso, a sabili da haka ake yiwa Furya kirari da “Duk Mainan (Dan sarki) daka dafa kansa ya taka gacci”. Yana da kyau a sani, a tarihin Hadejia Furya shine kadai wanda sarki yake nadawa da hannunsa.

Bayan haka, yaki yana daga cikin aikin Furyawa a kasar Hadejia, sune akan gaba idan yaki ya tashi sabili da kasancewarsu jarumai kuma yakin sana’arsu ce, a sakamakon haka ake musu kirari da “Bahago tausa dama, jinni tsar Bahago”.

5.0 JADAWALIN MUTANEN DA SUKA RIKE SARAUTAR FURYA DA SHEKARUN DA SUKA YI

Furya Sakaina shine ya fara yin sarki ko shugaba a garin Rinde, a kiyasi ya kafa garin Rinde wajajen shekarar 1740 wanda sun zauna ne a karkashin mulkin sarkin Auyo. Bayan rasuwarsa sai Furya Muhammadu Tsangwai ya karba, shine Furya na farko daya fara nada sarki Umaru a matsayin sarkin Fulani bayan sun karbo tutar musulunci daga wajen Shehu Usman Danfodio, ya fara sarauta daga (1804 – 1810).

Bayan rasuwarsa sai Dansa Muhammadu Ganuwa ya gajeshi a shekarar (1810 – 1856) Furya Muhammadu ya samu lakabin Ganuwa ne a sakamakon jagorantar ginin ganuwar Hadejia da yayi. Sarki Sambo ya dora masa alhakin kula da aikin ginin, ance shine mai alhakin yankawa kowane gida iya ginin da zasu yi sannan ya kula da aikin. Haka zalika tarihi ya nuna furya Ganuwa yayi fice a fagen jarumta da sanin dabarar yaki kasancewarsa barde, ya halarci yaki da dama tare da sarki Sambo. Hakazalika ya nuna bajinta da kwarewa a lokacin da akayi yaki da Katagum a zamanin sarkin Hadejia Buhari, sabili da irin bajintar daya nuna sarki Buhari yayi masa kyautar Gandun noma a gabas da Hadejia wanda ya fara tun daga kofar gari ta gabas har zuwa tandanu, ana kiran gandun Gudarin Furya.

Bayan rasuwar furya Ganuwa sai dansa Muhammadu Babaru (Furya Babaru) ya gajeshi daga shekarar (1856 – 1860). Bayan rasuwarsa ne ‘ya’yansa Guda Biyar suka gajeshi daya-bayan-daya, kuma ya rasune kafin zuwan turawa.

Babban dansa Abubakar Sadiq (Furya Sadi) ya gajeshi a shekarar (1860 – 1906) ya kwashe shekara arba’in da shida yana sarautar Furya yayi mutuwar shahada tare da sarki Muhammadu Maishahada a yakin turawa da akayi a 1906. An kawo sunansa a wakar da akayi ta shahadar Hadejiawa wadda Alhaji Ibrahim Katala ya rubuta a baiti na 32 inda yake cewa “Furyan Hadejia shi da Bori na Salihu kofar gabas suka fadi nan aka cim musu”.

Bayan shahadarsa sai kaninsa Furya Muhd Sani Babale ya gajeshi daga shekarar (1906 – 1940). Bayan rasuwar furya Babale sai Dan’uwansa Furya Muhd Tukur (Furya Tukur) ya gajeshi daga shekarar (1940 – 1949).

Bayan rasuwar furya Tukur sai kaninsa Usman Kunkun ya gajeshi ya fara daga shekara ta (1949 – 1950). Bayan rasuwar Furya Kunkun sai aka bawa kaninsa Muhd Mustafa sarauta, ya fara daga shekara ta (1950 – 1958).

Bayan rasuwar Furya Muntsafa sai aka nada dan dan uwansa Furya Abdullahi Tukur sarauta (Furya Tumalle). Ya fara sarauta daga shekara ta (1958 – 1997). Bayan rasuwar Furya Abdullahi sai dansa Furya Muhammadu Abdullahi Danyaro ya gajeshi a shekara ta 1997 wanda shine akan gadon sarauta a yanzu.

A takaice aikin Furya a masarautar Hadejia shine nada sabon sarki da kuma hakimansa. Kuma yanada kyau a sani, a tarihin Hadejia Furya shi kadaine wanda sarki yake nadawa da hannunsa idan sarautar ta fado. 

Ismaila Muhammad Danyaro. 

References

1.     Tarihin (Fulanin) Hadejia by Ma’aji Amar for Hadejia N.A (1956).

2.     Kasar Hadejia by Muhammad Ilallah for Hadejia N.A (1956)

3.     Three Nigerian Emirates: A study of oral history. (Victor N. Low, 1965 P. 134).

4.     Verbal interview with Furya Abdu, Baba Ubali, Baban Juji and many more among elders of the family.

5.     Kano daga Garko “Tarihin sarautar Kano” by Muhd Uba Adamu, Najib Hussain Adamu, Prof. Muhd Sa’idu Gusau.

6.     Kano history and culture bureau Archive.